Majalisar Dattawan Najeriya Ta Amince Da Hukuncin Kisa Akan Masu Garkuwa Da Mutane
May 13, 2016 16:36 UTC
A shirin na wannan maku zamu yada zango a kasashen Najeriya, Nijar, da Maritaniya, akwai ma wasu tarin labaren da suka fi daukan hankali a nahiyar ta Afirka acikin wannan mako.
A shirin na wannan maku zamu yada zango a kasashen Najeriya, Nijar, da Maritaniya, akwai ma wasu tarin labaren da suka fi daukan hankali a nahiyar ta Afirka acikin wannan mako.