Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Yan Adawa Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Lumana A Jamhuriyar DR COngo

    Yan Adawa Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Lumana A Jamhuriyar DR COngo

    Apr 25, 2016 13:41

    Yan adawa a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun gudanar da zanga-zangar lumana domin jaddada rashin amincewarsu da duk wani shirin tazarcen shugaba Joseph Kabila a kan karagar shugabancin kasar.

  • Rantsar Da Muhammad Isufu A Sabon Wa'adin Mulki Na Biyu

    Rantsar Da Muhammad Isufu A Sabon Wa'adin Mulki Na Biyu

    Apr 25, 2016 08:22

    Jama’a masu saurare Asslamu barkanku da warhaka barkanmu da sake saduwa da kua cikin wannan shiri na Afirka a mako, shirin da kan yi dubi akn wasu daga cikin muhimman lamurra da suka wakana a cikin mako a nahiyar Afirka, a yau za mu duba batun rantsar da shugaban Jamhuriyar Nijar, daga na kuma mu leka Nijariya da ma wasu kasashen gwargwadon yadda lokaci ya ba mu hali, da fatan za a kasance tare da mu.

  • RDC : 'Yan Adawa Na Kara Matsin Lamba Ga Gwamnati

    RDC : 'Yan Adawa Na Kara Matsin Lamba Ga Gwamnati

    Apr 25, 2016 00:32

    'Yan hammayya a jamhuriya demukuradiyyar Congo na ci gaba da kara matsin lamba ga masu mulki akan mutunta kudin tsarin mulkin kasar.

  • Nadin Sabon Firaministan Kasar D/Congo

    Nadin Sabon Firaministan Kasar D/Congo

    Apr 23, 2016 23:30

    Shugaban Kasar D/Congo ya nada sabon Firaminista

  • Kotu A Dimokaradiyyar Congo Ta Zartar Da Hukuncin Dauri Kan 'Yan Adawar Kasar

    Kotu A Dimokaradiyyar Congo Ta Zartar Da Hukuncin Dauri Kan 'Yan Adawar Kasar

    Apr 22, 2016 23:39

    Wata kotu a yankin kudu maso gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta zartar da hukuncin dauri a gidan kurkuku kan wasu 'yan adawar kasar da suke adawar da shirin shugaban kasar na yin tazarce a kan karagar mulki.

  • Magoya bayan Shugaban Tchadi sun bukaci magoya bayan su da su kiyaye dokoki

    Magoya bayan Shugaban Tchadi sun bukaci magoya bayan su da su kiyaye dokoki

    Apr 22, 2016 09:52

    Shugaban Kasar Tchadi ya bukaci magoya bayan sa da su mutunta dokokin kasar wajen tabbatar da konciyar hankali.

  • Kungiyoyin Fararen Hula A Madagaskar Sun Koka Kan Matsalar Talauci A Kasar

    Kungiyoyin Fararen Hula A Madagaskar Sun Koka Kan Matsalar Talauci A Kasar

    Apr 21, 2016 13:52

    Kungiyoyin fararen hula a Madagaskar sun jaddada kokensu kan yadda masifar talauci take ci gaba da addabar al'ummar kasar sakamakon durkushewar harkar tattalin arzikin kasar ta Madagaskar.

  • Guinea : Babu Wani Sauran Mai Jinyar Ebola

    Guinea : Babu Wani Sauran Mai Jinyar Ebola

    Apr 20, 2016 23:39

    Hukumomi a kasar Guinea sun sanar cewa babu sauran wani mai jinyar cutar Ebola a kasar, bayan da aka sallami mutun na karshe dake jinyar cutar.

  • Kungiyar AU Ta Yi Tofin Allah Tsine Kan Harin Ta'addancin Da Aka Kai Kasar Habasha

    Kungiyar AU Ta Yi Tofin Allah Tsine Kan Harin Ta'addancin Da Aka Kai Kasar Habasha

    Apr 18, 2016 23:55

    Shugabar kungiyar tarayyar Afrika ta yi tofin Allah tsine kan harin wuce gona da iri da wasu gungun mahara daga kasar Sudan ta Kudu suka kai kasar Habasha inda suka kashe adadin mutane masu yawa tare da yin awungaba da kananan yara da mata.

  • Angola Ta Wuce Najeriya Wajen Samar Da Man Fetur

    Angola Ta Wuce Najeriya Wajen Samar Da Man Fetur

    Apr 16, 2016 05:52

    Wasu bayanai daga kungiyar kasashen masu arzikin man fetur, na cewa Najeriya ta bada matsayin da take dashi na kasa ta farko mai samar da man fetur a nahiyar Afirka.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS