Nadin Sabon Firaministan Kasar D/Congo
Apr 23, 2016 23:30 UTC
Shugaban Kasar D/Congo ya nada sabon Firaminista
Jaridar Le Figaro ta kasar Faransa ta habarta cewa Ajiya Assabar Shugaban Kasar D/Congo Denis Sassou Nguesso ya nada Clemant Mouamba a matsayin sabon Firaministan kasar, hakan kuwa na zuna ne maku guda da rantsuwa kama aiki na Shugba Nguesso da ta gudana a ranar 16 ga watan Avrilun da ya gabata.
Duk da irin korafe korafen da aka gabatar, a karshe Kotun kundin tsarin milkin kasar ta sanar da Shugaba Denis Sassou Nguesso a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasar da ya gudana a ranar 20 ga watan Maris din ya gabata, inda ya samu kashi 60,19% na kuri'un da aka kada a kasar.
Tags