Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Al-Qaida Ta Ce Ta Kai Hari Ivory Coast Don Daukar Fansa Kan Faransa

    Al-Qaida Ta Ce Ta Kai Hari Ivory Coast Don Daukar Fansa Kan Faransa

    Mar 16, 2016 13:55

    Kungiyar Al-Qa'ida reshen arewacin Afirka ta sanar da cewa ta kai hari kasar Ivory Coast ne don daukar fansa kan hare-haren da sojojin Faransa suke kai wa 'ya'yanta a yankin Sahel tana mai kiran sojojin Faransa da su fice daga wannan yankin.

  • Angola : Cutar Shawara Ta Kashe Mutane 250

    Angola : Cutar Shawara Ta Kashe Mutane 250

    Mar 16, 2016 08:51

    A Angola mutane 250 aka rawaito cewa sun mutu sanadin cutar shawara tun bayan barkewar ta a watan Disamba da ya gabata.

  • Kai Harin Ta'addanci A Ivory Cost

    Kai Harin Ta'addanci A Ivory Cost

    Mar 16, 2016 07:50

    Jama’a masu saurare Assalamu alaikum barkanku da warhaka barkanmu kuma da sake saduwa da ku a cikin wanann shiri na Afirka a mako.

  • Tarayyar Afirka Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Ivory Coast

    Tarayyar Afirka Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Ivory Coast

    Mar 14, 2016 13:55

    Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta yi Allah wadai da harin ta'addancin da aka kai wani Otel a kasar Ivory Coast a jiya kamar yadda ta sanar da ta'aziyya da kuma aihininta ga gwamnati da kuma al'ummar kasar da sauran wadanda abin ya shafa.

  • Ranar Duniya Ta Koda

    Ranar Duniya Ta Koda

    Mar 14, 2016 03:13

    A yau shirin zai maida hankali kan ranar duniya ta Koda, ranar da MDD ta ware domin fadakar da al’umma akan mahimmacin koda ga jikin dan Adam dama kare kai daga kamuwa da cututukan dakan shafi Kodar kan ta.

  • Ivory Coast : AQMI Ta Dau Alhakin Kai Harin Grand Bassam

    Ivory Coast : AQMI Ta Dau Alhakin Kai Harin Grand Bassam

    Mar 14, 2016 02:59

    Kungiyar 'yan ta'adan Al'Qaida reshen kasashen larabawa (AQMI) ta dau alhakin kai a wurin shakatawa nan na gabar kogi Grand Bassam a kasar Ivory Coast /Cote d'ivoire da yayi sanadin mutuwar mutane da dama.

  • Shugaban Angola Ya Ce Zai Sauka Daga Karagar Mulkin Kasar

    Shugaban Angola Ya Ce Zai Sauka Daga Karagar Mulkin Kasar

    Mar 12, 2016 05:26

    Shugaban kasar Angola Jose Eduardo dos Santos ya sanar da cewa ya kuduri aniyar sauka daga karagar mulkin kasar a shekara ta 2018 lokacin da wa'adin mulkinsa zai kare bayan ya shafae kusan shekaru 40 yana mulkin kasar.

  • Shugaban Angola Ya Bayyana Rashin Aniyarsa Ta Yin Tazarce A Kan Mulkin Kasar

    Shugaban Angola Ya Bayyana Rashin Aniyarsa Ta Yin Tazarce A Kan Mulkin Kasar

    Mar 11, 2016 14:52

    Shugaban kasar Angola ya sanar da aniyarsa ta rashin yin tazarce a kan karagar mulkin kasar bayan kawo karshen wa'adin mulkinsa a shekara ta 2018.

  • Zaben Shugaban Kasar Chadi

    Zaben Shugaban Kasar Chadi

    Mar 08, 2016 09:09

    "Yan takara 14 ne za su yi gogayya da juna a zaben shugabar kasar Chadi.

  • Matakan kariya daga yaduwar cutar  Zika

    Matakan kariya daga yaduwar cutar Zika

    Mar 06, 2016 13:26

    Hukumar lafiya ta duniya WHO ta kaddamar dokar ta-baci domin dakile yaduwar Cutar Zika da ta fi yin illa ga jarirai wadanda ake haifuwa da karamin kai.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS