Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Shirye-shiryen Zaben shugaban kasar karo Na Biyu  A Kasar Afirka Ta Tsakiya

    Shirye-shiryen Zaben shugaban kasar karo Na Biyu A Kasar Afirka Ta Tsakiya

    Feb 13, 2016 15:27

    Dakarun Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Majalisar Dinkin Duniya Za su Bada Tsaro A Zaben Shugaban Kasar Da Za a yi Gobe Lahadi A Kasar Afirka Ta Tsakiya.

  • UN Ta Yi Suka Kan Matsalar Amfani Da Yara A Fagen Yaki A Jamhuriyar DR Congo

    UN Ta Yi Suka Kan Matsalar Amfani Da Yara A Fagen Yaki A Jamhuriyar DR Congo

    Feb 13, 2016 00:48

    Majalisar Dinkin Duniya ta jaddada damuwarta kan yadda kungiyoyin 'yan tawayen Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo suke tilastawa kananan yara aikin soji a yankunan da suke gabashin kasar.

  • Fari Yana Barazana Ga Al'ummar Kasar Madagascar

    Fari Yana Barazana Ga Al'ummar Kasar Madagascar

    Feb 13, 2016 00:32

    Karancin abinci yana barazana ga rayukan mutane kimanin miliyan biyu da suke rayuwa a yankunan karkara da suke kasar Madagascar.

  • Rwanda Na Son Maida 'Yan Gudun Hijira Burundi Wasu Kasashe

    Rwanda Na Son Maida 'Yan Gudun Hijira Burundi Wasu Kasashe

    Feb 12, 2016 05:58

    Wannan matakin ya biyo bayan zargin da ake ma mahukuntan kasar na taimakawa 'yan tawayen dake son kifar da gwamnatin Burundi

  • Benin : An Dage Zaben Shugaban Kasa Zagayen Farko

    Benin : An Dage Zaben Shugaban Kasa Zagayen Farko

    Feb 12, 2016 05:13

    An dai dage zaben ne saboda kasa raba daukacin katinan zabe

  • Shugaban Sudan Ya Sake Nada Madugun 'Yan Tawaye Riek Machar A Matsayin Mataimakinsa

    Shugaban Sudan Ya Sake Nada Madugun 'Yan Tawaye Riek Machar A Matsayin Mataimakinsa

    Feb 12, 2016 01:58

    Shugaban kasar Sudan ta Kudu Salva Kiir ya sake nada abokin hamayyarsa kuma madugun 'yan tawayen kasar Riek Machar a matsayin mataimakin shugaban kasar kamar yadda yarjejeniyar sulhun kasar ta tanadar.

  • An Bukaci A Yiwa Hissen Habre Na Chadi Daurin Rai Da Rai

    An Bukaci A Yiwa Hissen Habre Na Chadi Daurin Rai Da Rai

    Feb 11, 2016 06:11

    Mbacke ya bukaci a yiwa Hissen Habre na Chadi daurin rai da rai

  • Saliyo : Mutum Na Karshe Dake  Jinyar Ebola Ya Warke

    Saliyo : Mutum Na Karshe Dake Jinyar Ebola Ya Warke

    Feb 10, 2016 08:25

    Cutar Ebola ta sake bulla ne jim-kadan bayan da hukumar WHO ta ayyana kawo karshen ta a yammacin Afirka

  • RD Congo Ta Lashe Gasar CHAN 2016

    RD Congo Ta Lashe Gasar CHAN 2016

    Feb 08, 2016 02:49

    Congo ta Lallasa Mali da Ci 3 - 0

  • Gwamnatin Kasar Ivory Coast Ta Jaddada Aniyarta Ta Fada Da Ta'addanci

    Gwamnatin Kasar Ivory Coast Ta Jaddada Aniyarta Ta Fada Da Ta'addanci

    Feb 07, 2016 14:28

    Gwamnatin Ivory Coast ta yi kira ga sauran kasashen yankin yammacin Afrika kan daukan matakan karfafa yaki da ayyukan ta'addanci a yankin.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS