Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Za'a Je Zagaye Na Biyu A Zaben Madagaska

    Za'a Je Zagaye Na Biyu A Zaben Madagaska

    Nov 18, 2018 06:41

    A Madagaska, za'a fafata a zagaye na biyu na zaben shugaban kasar tsakanin dan takara Andry Rajoelina da kuma Marc Ravalomanana.

  • Gabon : An Amince Mataimakin Shugaban Kasa Ya Jagoranci Taron Majalisar Ministoci

    Gabon : An Amince Mataimakin Shugaban Kasa Ya Jagoranci Taron Majalisar Ministoci

    Nov 15, 2018 02:22

    Kotun tsarin mulki a Gabon ta amince mataimakin shugaban kasar ya kira tare da jagorantar taron majalisar ministocin kasar a yayin da aka shiga mako na uku na jinyar da shugaban kasar ke yi a wani asibitin Riyad.

  • 'Yan Takara A Madagaska Sun Yi Watsi Da Sakamakon Zabe

    'Yan Takara A Madagaska Sun Yi Watsi Da Sakamakon Zabe

    Nov 15, 2018 02:21

    'Yan takara uku a zaben shugaban kasa na Madagaska sun nuna shakku dangane da sakamakon wucin gadi da hukumar zaben kasar mai zaman kanta (CENI) ta fitar.

  • Najeriya : Kotu Ta Bada Umurnin Karbe Kudaden Bada Belin Nnamdi Kanu

    Najeriya : Kotu Ta Bada Umurnin Karbe Kudaden Bada Belin Nnamdi Kanu

    Nov 15, 2018 02:20

    Rahotanni daga Najeriya na cewa wata babbar kotun tarayya, ta bayar da umarnin da a karbe kudaden ajiya na bayar da belin jagoran 'yan aware na Biafra, Nnamdi Kanu.

  •  Cece-kuce Kan Rashin Lafiyar Shugaba Ali Bongo A Gabon

    Cece-kuce Kan Rashin Lafiyar Shugaba Ali Bongo A Gabon

    Nov 14, 2018 02:17

    A Gabon, rashin jin duniyar shugaban kasar Ali Bongo Ondimba, yau kusa da mako uku ya tayar da zazzafar muhawara tsakanin 'yan kasar.

  • An Dage Zaben 'Yan Majalisar Dokoki A Chadi

    An Dage Zaben 'Yan Majalisar Dokoki A Chadi

    Nov 13, 2018 02:49

    A Chadi, an dage zaben 'yan majalisar dokokin kasar da ya kamata a gudanar dashi a cikin wannan wata na Nuwamba da muke ciki.

  • Boko Haram : Shekau Ya Bayyana A Wani Sabon Bidiyo

    Boko Haram : Shekau Ya Bayyana A Wani Sabon Bidiyo

    Nov 11, 2018 02:08

    Kungiyar Boko haram, ta fitar da wani sabon faifan bidiyo wanda ke nuna shugaban ta Abubakar Shekau, na daukan alhakin kai wasu jerin hare hare a baya bayan a arewa maso gabashin Najeriya.

  • Somaliya : Mutane 41 Suka Mutu A Harin Mogadisho

    Somaliya : Mutane 41 Suka Mutu A Harin Mogadisho

    Nov 11, 2018 02:07

    A Somaliya, adadin mutanen da suka rasa rayukansu a harin da kungiyar Al'shabab ta dauki alhakin kai wa a Mogadisho babban birnin kasar ya 41, a cewar 'yan sanda kasar.

  • Ebola : WHO Ta Yi Kira A Girke Sojoji A Jamhuriyar D. Congo

    Ebola : WHO Ta Yi Kira A Girke Sojoji A Jamhuriyar D. Congo

    Nov 09, 2018 06:52

    Hukumar lafiya ta Duniya WHO, ta yi kira da a girke sojoji a Jamhuriyar Demokradiyyar Congo don karfafa sha'anin tsaro a yayin da kasar ke fama da barazanar cutar Ebola.

  • MDD Na Son A Dage Zaben Libiya Har Zuwa 2019

    MDD Na Son A Dage Zaben Libiya Har Zuwa 2019

    Nov 09, 2018 06:38

    Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci da a dage zabe a kasar Libiya har zuwa shekara 2019 mai zuwa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS