Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Madagaska : Rajoelina Ke kan Gaba A Zaben Shugaban Kasa

    Madagaska : Rajoelina Ke kan Gaba A Zaben Shugaban Kasa

    Nov 08, 2018 11:57

    Hukumar zabe mai zaman kanta a Madagaska ta fitar da sakamakon wucin gadi na zaben shugaban kasar, wanda ya nuna cewa dan takara Andry Rajoelina ne ke kan gaba a zaben da kashi 45,07% na yawan kuri'un da aka kada.

  • Mali : Barazanar Mayakan Jihadi Ta Hana Yara 2,000 Zuwa Makaranta

    Mali : Barazanar Mayakan Jihadi Ta Hana Yara 2,000 Zuwa Makaranta

    Nov 06, 2018 14:48

    Wakilan jama'a a arewa maso gabashin ksar Mali sun ce kimanin dalibai 2,000 ne barazanar mayakan dake ikirari da sunan jihadi ta hana zuwa makaranta yau sama da mako guda.

  • Kamaru : An Rantsar Da Paul Biya A Wa'adin Mulki Karo na 7

    Kamaru : An Rantsar Da Paul Biya A Wa'adin Mulki Karo na 7

    Nov 06, 2018 13:50

    Shugaba Paul Biya na kasar Kamaru ya yi rantsuwar kama aiki a wani wa'adin mulki karo na bakwai.

  • Najeriya : Kungiyar ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki

    Najeriya : Kungiyar ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki

    Nov 05, 2018 07:44

    Kungiyar malaman jami'a ta Najeriya, cewa da ASUU ta shiga wani yajin aikin sai baba-ta-gani daga yau Litini.

  • Nijar : Za'a Gina Tashar Samar Da Wutar Lantarki Mai Aiki Da Hasken Rana A Yamai

    Nijar : Za'a Gina Tashar Samar Da Wutar Lantarki Mai Aiki Da Hasken Rana A Yamai

    Nov 05, 2018 07:44

    A wani mataki na shayo kan matsalar wutar lantarki a Yamai, babban birnin kasar, gwamnatin Nijar, ta cimma wata yarjejeniya da abokan huldarta domin gina wata tashar samar da wutar lantarki ta hasken rana.

  • Tattalin Arzikin Nijar Zai Habaka A Shekara 2019

    Tattalin Arzikin Nijar Zai Habaka A Shekara 2019

    Nov 03, 2018 02:58

    Wani rahoto da asusun bayar da lamani ta duniya (IMF) ta fitar ya nuna cewa tattalin arzikin kasar Nijar zai karu da kashi 1,3% a shekara 2019 mai zuwa.

  • Sudan Ta Kudu : Riek Mashar Ya Isa Birnin Juba

    Sudan Ta Kudu : Riek Mashar Ya Isa Birnin Juba

    Oct 31, 2018 08:33

    Jagoran 'yan tawaye a Sudan ta Kudu, Riek Mashar, ya isa Juba babban birnin kasar, inda zai halarci bikin yarjejeniyar zaman lafiya da aka cimma da gwamnati a watannin baya.

  • Dole A Daina Kashe-Kashe A Najeriya_Buhari A Kaduna

    Dole A Daina Kashe-Kashe A Najeriya_Buhari A Kaduna

    Oct 30, 2018 15:30

    Shugaba Mahammadu Buhari na Najeriya ya ce dole kashe-kashe na rashin hankali da ake a kasarsa musamman a jihar Kaduna a dainasu.

  • Dole A Daina Kashe-Kashe A Najeriya_Buhari A Kaduna

    Dole A Daina Kashe-Kashe A Najeriya_Buhari A Kaduna

    Oct 30, 2018 12:51

    Shugaba Mahammadu Buhari na Najeriya ya ce dole kashe-kashe na rashin hankali da ake a kasarsa musamman a jihar Kaduna a dainasu.

  • Mo Ibrahim Ya Damu Game Da Rikici A Afirka

    Mo Ibrahim Ya Damu Game Da Rikici A Afirka

    Oct 30, 2018 12:02

    Shahararen atajirin nan na Sudan, Mo Ibrahim, ya nuna matukar damuwarsa kan dalilan da ke janyo rikice-rikice da kafuwar kungiyoyi masu dauke da makamai a Afrika.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS