Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Ana Alhinin Rasuwar Mace 'Yar Jarida Ta Farko A Nijar

    Ana Alhinin Rasuwar Mace 'Yar Jarida Ta Farko A Nijar

    Oct 30, 2018 11:39

    Kafofin yada labarai da manyan jami'ai da sauren al'umma a Nijar, na ci gaba da nuna alhini dangane da rasuwar Mariama Keita, mace ta farko data fara aikin jarida a kasar.

  • An Kashe Sojojin Tawagar MDD Biyu A Mali

    An Kashe Sojojin Tawagar MDD Biyu A Mali

    Oct 27, 2018 13:36

    Tawagar wanzar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya a Mali (Minusma), ta sanar da mutuwar sojojinta biyu da kuma raunanar wasu biyar a wasu jerin hare hare da aka kai a arewaci da kuma tsakiyar kasar Mali.

  • An Tsige Shugaban Majalisar Dokokin Afrika Ta Tsakiya

    An Tsige Shugaban Majalisar Dokokin Afrika Ta Tsakiya

    Oct 27, 2018 13:18

    'Yan majalisar dokokin Jamhuriya Afrika ta tsakiya sun kada kuri'ar tsige kakakin majalisar Abdou Karim Meckassoua, bayan gabatar da bukatar tsige shi bisa zargin karkata kudade da kuma fifita wasu.

  • An Sake Bankado Hannun Dakarun Faransa A kisan Kiyashin Rwanda

    An Sake Bankado Hannun Dakarun Faransa A kisan Kiyashin Rwanda

    Oct 26, 2018 08:15

    An fityar da wani hoton bidiyo dake nuna cewa sojojin Faransa nada labarin kisan kiyashin da ya faru a Ruwanda a shakarar 1994.

  • Najeriya : An kara Sanya Dokar Ta Baci A Kaduna

    Najeriya : An kara Sanya Dokar Ta Baci A Kaduna

    Oct 26, 2018 07:52

    Gwamnatin jihar Kaduna a Najeriya ta sanar da sake sanya wata dokar hana zirga-zirga ta sa'o'i 24 a garin Kaduna da kewayensa a yau Juma'a.

  • Nijar : Matsalar Tsaro Na Barazana Ga Sha'anin Noma

    Nijar : Matsalar Tsaro Na Barazana Ga Sha'anin Noma

    Oct 20, 2018 07:38

    Hukumar kula da abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta fitar da wani rahoto wanda ke cewa mastalar da ake fama da ita a wasu yankunan dake karkashin dokar ta baci a Nijar, na iya hadassa koma baya wajen samun albarkacin gona.

  • Kotu Ta Daure Jagoran 'Yan Adawa A Benin

    Kotu Ta Daure Jagoran 'Yan Adawa A Benin

    Oct 19, 2018 15:32

    Kotu a Jamhuriyar Benin ta yanke wa jagoran ‘yan adawar kasar kuma hamshakin dan kasuwa Sebastien Ajavon hukuncin daurin shekaru 20 A a gidan yari bayan samunsa da laifin fataucin miyagun kwayoyi duk da cewa ya gudu zuwa kasar Faransa.

  • Gabon : 'Yan Adawa Sun Ce An Tabka Magudi A Zaben 'Yan Majalisa

    Gabon : 'Yan Adawa Sun Ce An Tabka Magudi A Zaben 'Yan Majalisa

    Oct 18, 2018 11:52

    Manyan jam'iyyun adawa a Gabon sun yi zargi jam'iyya mai mulki a kasar da tabka magudu a zaben 'yan majalisar dokokin dana wakilan kananan hukumomin kasar da aka kada kuri'arsa a ranar 6 ga watan Oktoban nan.

  • Mali : Kifewar Kwale-kwale Ta Yi Ajalin Mutum 26

    Mali : Kifewar Kwale-kwale Ta Yi Ajalin Mutum 26

    Oct 15, 2018 13:06

    Ma'aikatar sufirin al'umma a Mali, ta sanar da cewa mutum 26 ne suka rasa rayukansu a yayin kifewar wasu kwale-kwale biyu a yankin Arnassey dake karamar hukumar Bourem Inaly a jihar Tombouctou.

  • An Kalubalanci Zaben Kasashen Bahrain Da Kamaru A kwamitin Kare Hakkin Bil Adama

    An Kalubalanci Zaben Kasashen Bahrain Da Kamaru A kwamitin Kare Hakkin Bil Adama

    Oct 13, 2018 08:22

    Kungiyoyon kare hakkin bil adama na kasa da kasa sun kabulanci zaben kasashen Baharain, Kamaru da Philippines a kwamitin kare hakkin bil adama na Majalisar Dinkin Duniya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS