Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Ana Zaben Kananen Hukumomi A Ivory Coast

    Ana Zaben Kananen Hukumomi A Ivory Coast

    Oct 13, 2018 08:21

    Yau Asabar al'ummar Ivory Coast sama da miliyan shida da sukayi rejista ke kada kuri'a a zabukan wakilan kananan hukumomin kasar.

  • An Nada 'Yar Afrika Ta Farko A Matsayin Shugabar Kungiyar OIF

    An Nada 'Yar Afrika Ta Farko A Matsayin Shugabar Kungiyar OIF

    Oct 13, 2018 03:41

    An nada Louise Mushikiwabo 'yar kasar Ruwanda a matsayin shugaban kungiyar kasashe masu magana da harshen faransanci "Francophone" a takaice.

  • Zimbabwe : An Haramta Zanga-zanga Kan Karin Haraji

    Zimbabwe : An Haramta Zanga-zanga Kan Karin Haraji

    Oct 10, 2018 02:14

    Rundunar 'yan sanda a Zimbabwe, ta haramtawa kungiyoyin kwadago na kasar gudanar da zanga-zangar nuna adawa da karin haraji kan aikewa da kudade.

  • MDD Ta Bukaci Aljeriya Ta Daina Tiso Keyar Bakin Haure

    MDD Ta Bukaci Aljeriya Ta Daina Tiso Keyar Bakin Haure

    Oct 10, 2018 02:13

    Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci Aljeriya data dakatar da korar bakin haure 'yan Afrika zuwa jamhuriyar Nijar.

  • Ministan Kudin Afrika Ta Kudu Ya Yi Murabus

    Ministan Kudin Afrika Ta Kudu Ya Yi Murabus

    Oct 10, 2018 02:12

    Ministan kudin Afrika ta Kudu, Nhlanhla Nene, ya yi murabus daga mukaminsa, bayan kwashe kwanaki na kiraye kirayen hakan daga 'yan adawa bisa zarge zargen rashawa.

  • Ana Zaman Makoki A D.R Congo

    Ana Zaman Makoki A D.R Congo

    Oct 08, 2018 07:46

    A Jamhuriyar Demokuradiyyar Congo, ana zaman makoki na kwanaki uku bayan mummunan hatsarin tankai mai da ya yi sanadin mutuwar mutum akalla 60.

  • Malamman Addini Na G5 Sahel Na Taro A Mauritania

    Malamman Addini Na G5 Sahel Na Taro A Mauritania

    Oct 04, 2018 15:22

    Jagororin malamai da sarakunnan gargajiya na kungiyar kasashen gungun G5 Sahel, na taro a birnin Nouakchot na kasar Mauritania, kan yaki da tsatsaran ra'ayin addini.

  • Bam Ya Kashe Sojojin Burkina Faso Akalla 6

    Bam Ya Kashe Sojojin Burkina Faso Akalla 6

    Oct 04, 2018 12:16

    Wani bam da aka dasa kan hanya ya yi sanadiyyar mutuwar sojoji akalla shida, da kuma raunana wasu a gabashin Burkina Faso.

  • Nijar Ta Kori Likitar (Doctors Without Borders), Saboda Zuzuta Alkalumman Mace Macen Yara

    Nijar Ta Kori Likitar (Doctors Without Borders), Saboda Zuzuta Alkalumman Mace Macen Yara

    Oct 03, 2018 14:25

    Hukumomi a Jamhuriya Nijar sun sanar da korar wata likitar yara ta kungiyar likitoci marar iyaka wato (Doctors Without Borders) ta Switzerland, saboda zarginta da azuzuta alkalumman mace-macen yara kanana a garin Magaria dake jihar Zinder.

  • Guinea Na Bikin Cika Shekara 60 Da Samun 'Yancin Kai

    Guinea Na Bikin Cika Shekara 60 Da Samun 'Yancin Kai

    Oct 02, 2018 07:53

    Yau, Guinea, ke bikin cika shekaru 60 da samun 'yancin kai daga turawan mulkin mallaka na Faransa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS