Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Najeriya Na Bikin Cika Shekaru 58 Da Samun 'Yancin Kai

    Najeriya Na Bikin Cika Shekaru 58 Da Samun 'Yancin Kai

    Oct 01, 2018 02:13

    Yau Nijeriya ke bikin cika shekaru 58 da samun 'yancin kai daga turawan mulkin mallaka na Britaniya.

  • Nijar Ta Maido Da Harajin Kiran Waya Na Kasa Da Kasa

    Nijar Ta Maido Da Harajin Kiran Waya Na Kasa Da Kasa

    Oct 01, 2018 02:12

    Gwamnatin Jamhuriya Nijar, ta ce zata dawo da haraji kan kira waya na kasa kasa, a shekara ta 2019 mai zuwa, bayan soke hakan a shekarar nan ta 2018.

  • Faransa Na Da Hannu Wajen Durkusar Da Guinea, Inji Alpha Conde

    Faransa Na Da Hannu Wajen Durkusar Da Guinea, Inji Alpha Conde

    Oct 01, 2018 02:11

    Shugaba Alpha Conde na Guinea, ya dora alhakin rashin ci gaba da kasar ke fuskanta tun bayan samun yancin kai ga halayen kasar Faransa na waccen lokacin.

  • An Yi Zanga Zanga Kan Yawaitar Hare Hare A Burkina Faso

    An Yi Zanga Zanga Kan Yawaitar Hare Hare A Burkina Faso

    Sep 30, 2018 07:35

    A Burkina Faso, daruruwan mutane ne suka shiga wata zanga zanga a jiya Asabar, a Ouagadugu babban birnin kasar, domin nema ga mahukuntan aksar su dau mataki kan yawaitar hare hare na mayakan dake ikirari da sunan jihadi a kasar.

  • CAF Zata Yanke Shawara Kan Gasar 2019, Bayan Zaben Kamaru

    CAF Zata Yanke Shawara Kan Gasar 2019, Bayan Zaben Kamaru

    Sep 28, 2018 14:32

    Hukumar kwallon kafa ta AFrika CAF, ta ce har yanzu bata yanke shawara ba kan gudanar da gasar cin kofin Afrika na 2019 a Jamhuriya Kamaru ba.

  • Burundi Ta Dakatar Da Ayyukan Kungiyoyin Kasashen Waje

    Burundi Ta Dakatar Da Ayyukan Kungiyoyin Kasashen Waje

    Sep 28, 2018 13:01

    Mahukuntan Burundi, sun sanar da dakatar da ayyukan kungiyoyin kasashen waje a cikin kasar, har zuwa lokacin da suka fara aiki da sabuwar dokar data tanadi sanya ido ga ayyukansu.

  • Sudan Ta Kudu : Kiir Ya Sallami Fursunonin Siyasa

    Sudan Ta Kudu : Kiir Ya Sallami Fursunonin Siyasa

    Sep 28, 2018 12:16

    Shugaba Salva Kiir na Sudan ta Kudu, ya bada umurnin sakin dukkan fursunonin siyasa da kuma na yaki da ake tsare dasu a kasarsa.

  • Wasu 'Yan Gudun Hijira Sun kai Farmaki Kan Ofishin MDD A Mauritania

    Wasu 'Yan Gudun Hijira Sun kai Farmaki Kan Ofishin MDD A Mauritania

    Sep 28, 2018 02:52

    Wasu 'yan gudun hijira sun kai farmaki kan ofishin hukumar kula da 'yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya a kasar Mauritania.

  • MSF Ta yi Gargadi Akan Yawan Mace Macen Yara A Nijar

    MSF Ta yi Gargadi Akan Yawan Mace Macen Yara A Nijar

    Sep 25, 2018 12:59

    Kungiyar likitoci marar iyaka ta (Médecins sans frontières), ta yi gargadi akan yawan mace macen yara 'yan kasa da shekara 5 a Kudancin Jamhuriya Nijar.

  • Amnesty Ta Yi Allawadai Da Tsare Dubban Mutane A Habasha

    Amnesty Ta Yi Allawadai Da Tsare Dubban Mutane A Habasha

    Sep 25, 2018 12:21

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amesty International, ta yi allawadai da da cafke dubban mutane a Addis-Ababa, fadar mulkin kasar Habasha.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS