-
An Sace Wasu 'Yan Kasashen Waje A Burkina Faso
Sep 24, 2018 07:34Rasohanni daga Burkina Faso na cewa an sace wasu 'yan kasashen waje uku dake aiki a yankin Inata dake arewa maso yammacin kasar
-
Tanzania : Sama Da Mutum 200 Suka Mutu A Hatsarin Jirgin Ruwa
Sep 22, 2018 12:44Hukumomi a Tanzania, sun sanar da cewa adadin mutanen da suka rasa rayukansu a hatsarin jirgin ruwa da ya kife a tafkin Victoria, ya haura sama da 200, a yayin da aka shiga kwanaki uku na aikin ceton da ake.
-
An Haramta Zurga-zurga Babura A Gabashin Burkina Faso
Sep 19, 2018 11:15Hukumomi a Burkina faso sun haramta zurga-zurga ta babura da kuma a daidaita sahu a yankin gabashin kasar, inda tun watan Agusta da ya gabata fararen hula da dama da kuma jami'an tsaro suka rasa rayukansu, sakamakom hare haren 'yan bindiga.
-
Biritaniya Ta Soke Tallafin Da Take Baiwa Zambiya
Sep 19, 2018 10:36Gwamnatin Biritaniya ta sanar da soke tallafin da take baiwa Zambiya, bayan da gwamnatin Zambiyar ta tabbatar da bacewar Dala Miliyan 4,3 na tallafin da Biritaniyar ke baiwa marasa galihu na Zambiya.
-
Qassemi: Babu Gaskiya Cikin Zargin Da Ministan Harkokin Wajen Moroko Yayi Kan Iran
Sep 19, 2018 01:06Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da kalaman da ministan harkokin wajen kasar Moroko Nasser Bourita yayi kanta, tana mai bayyana kalaman nasa a matsayin wasu maganganu marasa tushe da makama.
-
Sojojin Habasha da Eritrea Sun Rusa Kan Iyakokin Da Ke Tsakanin Kasashen Biyu
Sep 11, 2018 00:17A ci gaba da kokarin da ake yi na zaman lafiya da kuma saukaka shige da ficen al'umma, dakarun kasashen Habasha (Ethiopia) da Eritrea suna ci gaba da rusa kan iyakokin kasashen na su.
-
Cutar Ebola Na Ci Gaba Da Kisa A Kasar D/Congo
Sep 06, 2018 03:51Hukumomin jamhoriyar Congo sun sanar da mutuwar mutane da dama a lardin Butembo da ke yankin gabashin kasar sakamakon cutar Ebola.
-
Angola: Mutane 17 Sun Rasa Rayukansu A Wani Mummunan Hadarin Jirigin Kasa
Sep 05, 2018 04:56Akalla mutane 17 ne aka tabbatar da mutuwarsu sakamakon wata ta ho mu gama da wasu jiragen kasa guda biyu suka yi a kasar Angola.
-
Mauritania: Jam'iyyar Ikhwan Ta Nuna Shakku Kan Sakamakon Zaben Da Za A Fitar
Sep 02, 2018 13:10Jm'iyyar adawa ta Ikhwanul Muslimin a kasar Mauritania ta nuna shakku kan sakamakon zaben 'yan majalisar dokokin da kuma na kananan hukumomi da za a fitar.
-
Kananen Yara Miliyan 5 Suka Hallaka Sanadiyar Yaki Da Rikici A Afirka
Sep 01, 2018 14:33Kimanin kananen yara miliyan 5 ne suka rasa rayukansu sanadiyar yaki da kuma rikicin da ya auku a kasashen Afirka tsahon shekaru 20 da suka gabata