Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • An Sace Wasu 'Yan Kasashen Waje A Burkina Faso

    An Sace Wasu 'Yan Kasashen Waje A Burkina Faso

    Sep 24, 2018 07:34

    Rasohanni daga Burkina Faso na cewa an sace wasu 'yan kasashen waje uku dake aiki a yankin Inata dake arewa maso yammacin kasar

  • Tanzania : Sama Da Mutum 200 Suka Mutu A Hatsarin Jirgin Ruwa

    Tanzania : Sama Da Mutum 200 Suka Mutu A Hatsarin Jirgin Ruwa

    Sep 22, 2018 12:44

    Hukumomi a Tanzania, sun sanar da cewa adadin mutanen da suka rasa rayukansu a hatsarin jirgin ruwa da ya kife a tafkin Victoria, ya haura sama da 200, a yayin da aka shiga kwanaki uku na aikin ceton da ake.

  • An Haramta Zurga-zurga Babura A Gabashin Burkina Faso

    An Haramta Zurga-zurga Babura A Gabashin Burkina Faso

    Sep 19, 2018 11:15

    Hukumomi a Burkina faso sun haramta zurga-zurga ta babura da kuma a daidaita sahu a yankin gabashin kasar, inda tun watan Agusta da ya gabata fararen hula da dama da kuma jami'an tsaro suka rasa rayukansu, sakamakom hare haren 'yan bindiga.

  • Biritaniya Ta Soke Tallafin Da Take Baiwa Zambiya

    Biritaniya Ta Soke Tallafin Da Take Baiwa Zambiya

    Sep 19, 2018 10:36

    Gwamnatin Biritaniya ta sanar da soke tallafin da take baiwa Zambiya, bayan da gwamnatin Zambiyar ta tabbatar da bacewar Dala Miliyan 4,3 na tallafin da Biritaniyar ke baiwa marasa galihu na Zambiya.

  • Qassemi: Babu Gaskiya Cikin Zargin Da Ministan Harkokin Wajen Moroko Yayi Kan Iran

    Qassemi: Babu Gaskiya Cikin Zargin Da Ministan Harkokin Wajen Moroko Yayi Kan Iran

    Sep 19, 2018 01:06

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da kalaman da ministan harkokin wajen kasar Moroko Nasser Bourita yayi kanta, tana mai bayyana kalaman nasa a matsayin wasu maganganu marasa tushe da makama.

  • Sojojin Habasha da Eritrea Sun Rusa Kan Iyakokin Da Ke Tsakanin Kasashen Biyu

    Sojojin Habasha da Eritrea Sun Rusa Kan Iyakokin Da Ke Tsakanin Kasashen Biyu

    Sep 11, 2018 00:17

    A ci gaba da kokarin da ake yi na zaman lafiya da kuma saukaka shige da ficen al'umma, dakarun kasashen Habasha (Ethiopia) da Eritrea suna ci gaba da rusa kan iyakokin kasashen na su.

  • Cutar Ebola  Na Ci Gaba Da Kisa A Kasar D/Congo

    Cutar Ebola Na Ci Gaba Da Kisa A Kasar D/Congo

    Sep 06, 2018 03:51

    Hukumomin jamhoriyar Congo sun sanar da mutuwar mutane da dama a lardin Butembo da ke yankin gabashin kasar sakamakon cutar Ebola.

  • Angola: Mutane 17 Sun Rasa Rayukansu A Wani Mummunan Hadarin Jirigin Kasa

    Angola: Mutane 17 Sun Rasa Rayukansu A Wani Mummunan Hadarin Jirigin Kasa

    Sep 05, 2018 04:56

    Akalla mutane 17 ne aka tabbatar da mutuwarsu sakamakon wata ta ho mu gama da wasu jiragen kasa guda biyu suka yi a kasar Angola.

  • Mauritania: Jam'iyyar Ikhwan Ta Nuna Shakku Kan Sakamakon Zaben Da Za A Fitar

    Mauritania: Jam'iyyar Ikhwan Ta Nuna Shakku Kan Sakamakon Zaben Da Za A Fitar

    Sep 02, 2018 13:10

    Jm'iyyar adawa ta Ikhwanul Muslimin a kasar Mauritania ta nuna shakku kan sakamakon zaben 'yan majalisar dokokin da kuma na kananan hukumomi da za a fitar.

  • Kananen Yara Miliyan 5 Suka Hallaka Sanadiyar Yaki Da Rikici A Afirka

    Kananen Yara Miliyan 5 Suka Hallaka Sanadiyar Yaki Da Rikici A Afirka

    Sep 01, 2018 14:33

    Kimanin kananen yara miliyan 5 ne suka rasa rayukansu sanadiyar yaki da kuma rikicin da ya auku a kasashen Afirka tsahon shekaru 20 da suka gabata

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS