-
Amurka Na Shirin Gina Wani Sansanin Sojojinta A Nijar
Apr 23, 2018 13:04Kafafen watsa labaran Amurka sun ba da labarin cewa Amurkan tana shirin gina wani sansanin jiragen saman yakinta marasa matuka a kasar Nijar don amfani da wajen wajen fada da kungiyoyin ta'addanci.
-
Mauritaniya : 'Yan Adawa Zasu Shiga Zabe, Bayan Shekaru 10 Na Kauracewa
Apr 23, 2018 06:40Gungun jam'iyyun da ake kira masu tsananin adawa a Mauritaniya, sun bayyana aniyarsu ta shiga zabukan kasar dake tafe.
-
Babu Hadin Kai Tsakanin Kasashen Afrika-Shugaban Kasar Guinea
Apr 21, 2018 14:34Shugaban kasar Equatorial Guinea ya bayyana damuwarsa da rashin hadin kai dake tsakanin kasashen Afrika
-
MDD : Mutane Miliyan 10 Ke Bukatar Tallafin Abinci Saboda Fari A Yankin Sahel
Apr 21, 2018 06:35MDD ta ce karancin ruwan sama a bara ya haifar da fari da ya shafi galibin yankin Sahel, al'amarin da ya jefa mutane sama da miliyan 10 cikin tsananin bukatar abinci a bana.
-
Najeriya : An Cafke Sanatan Da Ya Tura 'Yan Daba Sace Sandar Majalisa
Apr 18, 2018 12:53Rahotanni daga Najeriya na cewa, 'yan sanda kasar sun cafke sanata Ovie Omo-Agege, wanda ake zarginsa da tura 'yan daba don sace sandar majalisar dattawa.
-
An Sake Cafke Masu Zanga zanga A Nijar
Apr 16, 2018 01:52Rahotanni daga jamhuriya Nijar na cewa an cafke mutane da dama ciki har da wasu mambobin kungiyoyin fara hula biyu, biyo bayan haramtacciyar zanga zangar da aka gudanar a Yamai babban birnin kasar a jiya Lahadi.
-
AU Ta Kira Manyan Kasashen Duniya Su Girmama Hurimin Siriya
Apr 16, 2018 01:50Tarayyar Afrika AU, ta yi kira ga manyan kasashen duniya su hada hannu wajen warware yakin basasar kasar Siriya tare da girmama hurimin kasar.
-
Gambiya : Jam'iyya Mai Mulki Ta Lashe Zaben Kananan Hukumomi
Apr 14, 2018 01:58Jam'iyya mai mulki a kasar Gambiya ta lashe da gagarimin rinjaye zaben wakilan kananan hukumomi da aka gudanar.
-
An Cika Shekaru Hudu Da Sake 'Yan Matan Chibok
Apr 14, 2018 01:55Yau 14 ga watan Afrilu, aka cika shekaru hudu cif da sake 'yan matan makarantar sakandare na garin Chibok a arewa maso gabashin Najeriya.
-
Sabon Shugaban Saliyo Ya Sanar Da Ministoci, 'Yan Adawa Sun Shigar Da Kara
Apr 13, 2018 01:21Sabon shugaban kasar Saliyo Julius Maada Bio ya sanar da sunayen 'yan majalisar ministocin gwamnatinsa da za a rantsar da ita a ranar 12 ga watan Mayu mai zuwa, a daidai lokacin da dan takarar da ya sha kaye a zaben shugaban kasar ya shigar da kara kotun koli na kasar yana kalubalantar sakamakon zaben da aka gudanar a ranar 31 ga watan Maris din da ya gabata.