Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • MDD Za Ta Hukunta Masu Kawo Cikas A Shirin Shinfida Zaman Lafiya A Mali

    MDD Za Ta Hukunta Masu Kawo Cikas A Shirin Shinfida Zaman Lafiya A Mali

    Apr 12, 2018 11:00

    Majalisar Dinkin Duniya ta ce za ta soma shirin gano wadanda ke kawo tarnaki a shirin wanzar da zaman lafiya a kasar Mali, domin kakaba masu takunkumi.

  • An Fara Atisayen Sojin Amurka Dana Kasashen Yamma A Afrika

    An Fara Atisayen Sojin Amurka Dana Kasashen Yamma A Afrika

    Apr 10, 2018 02:12

    An fara atisayen sojin hadin gwiwa na dakarun kasashe ashirin daga nahiyar Afirka, da na yammacin duniya a karkashin jagorancin Amurka da ake kira ''Flintlock.

  • Taron Gaggawa Na Kwamitin CEMAC

    Taron Gaggawa Na Kwamitin CEMAC

    Apr 08, 2018 01:33

    A jiya Asabar ne kwamitin kula da manufofin kudi da bankuna na kasashen da ke tsakiyar Afrika (CEMAC) a takaice ya kammala wani taronsa na gaggawa a birnin N'djamena na kasar Chadi.

  • Sabon Shugaban Saliyo Ya Bukaci Hadin Kan 'Yan Adawan Kasar

    Sabon Shugaban Saliyo Ya Bukaci Hadin Kan 'Yan Adawan Kasar

    Apr 06, 2018 05:10

    Sabon shugaban kasar Saliyo, Julius Maada Bio, ya kirayi abokin hamayyarsa a zaben shugaban kasar da ya sha kaye wato Samura Kamara da yayi watsi da batun kalubalantar sakamakon zaben da yace zai yi, ya zo a tafi da shi don ci gaban kasar, yana mai ishara da yiyuwar ba shi wani mukami a sabuwar gwamnatin.

  • Jagoran 'Yan Adawan Saliyo Ya Lashe Zaben Shugaban Kasar Zagaye Na Biyu

    Jagoran 'Yan Adawan Saliyo Ya Lashe Zaben Shugaban Kasar Zagaye Na Biyu

    Apr 05, 2018 06:12

    Hukumar zaben kasar Saliyo ta sanar da dan takarar jam'iyyar adawa ta kasar Julius Maada Bio a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban shugaban kasar zagaye na biyu da aka gudanar, duk kuwa da abokin hamayyarsa ya ce zai kalubalanci sakamakon zaben.

  • Kamaru : An Ceto 'Yan Kasashen Waje 12 Da Ake Garkuwa Da Su

    Kamaru : An Ceto 'Yan Kasashen Waje 12 Da Ake Garkuwa Da Su

    Apr 04, 2018 06:49

    Hukumomin Kamaru sun ce sojojin kasar sunyi nasara ceto wasu 'yan kasashen waje 12 da akayi garkuwa dasu a yankin masu magana da turancin Ingilishi.

  • Guinea: Jam'iyyar Adawa Ta Dakatar Da Zanga zanga

    Guinea: Jam'iyyar Adawa Ta Dakatar Da Zanga zanga

    Apr 03, 2018 05:43

    Shugaba Alpha Conde da jagoran 'yan adawa na kasar Cellu Dalein Diallo sun yi wata ganawa ta kud da kud inda suka tattauna kan rikicin siyasa na kasar.

  • Takkadamar Diflomatsiyya Tsakanain Cuba Da Zambiya

    Takkadamar Diflomatsiyya Tsakanain Cuba Da Zambiya

    Apr 02, 2018 06:27

    Gwamnatin Zambiya ta ce bata ji dadin yadda jakadan kasar Cuba a kasar ya halarci bikin kafa samuwar jam'iyyar adawar kasar ba, tare da kira ga mahukuntan kasar ta Cuba dasu kira jakadan nasu.

  • 'Yan Adawa Sun Zargi Jami'an Tsaro Da Hana Mutane Fitowa Zaben Saliyo

    'Yan Adawa Sun Zargi Jami'an Tsaro Da Hana Mutane Fitowa Zaben Saliyo

    Apr 01, 2018 00:37

    A daidai lokacin da al'ummar Saliyo suke jiran sakamakon zaben shugaban kasar zagaye na biyu da aka gudanar a jiya asabar, dan takarar jam'iyyar adawa ta kasar ta Sierra Leone Peoples Party (SLPP), Julius Maada Bio ya dora alhakin rashin fitowar al'umma da aka fuskanta a kan yadda jami'an tsaro suka mamaye wajajen kada kuri'ar.

  • Nijar : An Kori Wasu Kansilolin Zinder

    Nijar : An Kori Wasu Kansilolin Zinder

    Mar 31, 2018 06:08

    Gwamnatin Nijar ta sanar da kokar wasu shugabannin kananan hukumomi uku da suka hada da na Guidimuni da Mirriah da kuma Dantchiao, duka a jihar Zinder saboda tafka manyan kura kurai.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS