-
Tawagar MDD Ta Fice Daga Laberiya
Mar 31, 2018 06:06Bayan shafe shekaru 14, na aikin wanzar da zaman lafiya, tawagar MDD ta (Minul) ta fice daga kasar Laberiya a jiya Juma'a.
-
Saliyo : Ana Zaben Shugaban Kasa A Zagaye Na Biyu
Mar 31, 2018 06:06A kasar Saliyo kimanin mutane milyan uku da dubu dari ne da suka cancanci kada kuri'a ke kada kuri'a a zaben shugaban kasar a zagaye na biyu.
-
An Gama Shirin Gudanar Da Zagaye Na Biyu Na Zaben Shugaban Kasar Saliyo
Mar 30, 2018 00:33Hukumar zaben kasar Saliyo ta sanar da gama dukkanin shirye-shiryen da ya kamata wajen gudanar da zaben shugaban kasar zagaye na biyu a gobe Asabar bayan dan tsaikon da aka samu sakamakon hukuncin da wata kotu ta fitar na dakatar da gudanar da zaben har sai an saurari karar tafka magudi a zagayen farko na zaben da aka shigar a gabanta.
-
'Yan Majalisar Zambiya Sun Jinkirta Kada Kuri'ar Tsige Shugaban Kasar
Mar 28, 2018 11:41'Yan majalisar kasar Zambiya sun jinkirta tattaunawar da kuma kada kuri'ar da aka shirya za a gudanar a yau din nan Laraba kan daftarin kudurin da aka gabatar na tsige shugaban kasar Edgar Lungu bisa zargin yin karen tsaye ga kundin tsarin mulkin kasar.
-
Saliyo : An Tsaida Ranar Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu
Mar 27, 2018 01:19Hukumar zabe ta kasa a Saliyo, ta tsaida ranar 31 ga watan Maris a matsayin ranar kada kuri'a a zaben shugaban kasar zagaye na biyu.
-
Gargadi Kan Bullar Wata Sabuwar Masifar Kwararan 'Yan Gudun Hijira Zuwa Yammacin Turai
Mar 26, 2018 07:59Babban jami'in Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi kan bullar sabuwar masifar kwararan 'yan gudun hijira zuwa kasashen yammacin Turai.
-
AU Da G5 Sahel Sun Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Rundunar Kiyaye Tsaron Shiyya
Mar 25, 2018 12:37Kungiyar tarayya Afrika da AU Da kungiyar kasashen G5 Sahel sun rattaba hannu kan yarjejeniyar kafa rundunar tsaron hadin gwiwa don tabbatar da tsaron shiyyar kasashen biyar na yankin Sahel.
-
An Shiga Rashin Tabbas Bayan Soke Zabe Zagaye Na Biyu A Saliyo
Mar 25, 2018 11:52A Saliyo an shiga cikin rashin tabbas bayan da kotun kolin kasar ta soke zagaye na biyu na zaben shugabancin kasar.
-
Ivory Coast : Kawacen Jam'iyyu Masu Mulki Ya Lashe Zaben 'Yan Majalisar Datijai
Mar 25, 2018 11:38Gungun jam'iyyu masu mulki na RHDP a Ivory Coast ya lashe zaben 'yan majalisar datijai da gagarimin rinjaye.
-
Kotu Ta Ba Da Umurnin Dakatar Da Gudanar Da Zagaye Na Biyu Na Zabe A Saliyo
Mar 24, 2018 12:27Wata kotu a kasar Saliyo ta amince da bukatar da da wani dan jam'iyya mai mulki ta kasar ya gabatar mata na a jinkirta gudanar da zagaye na biyu na zaben shugaban kasar da aka shirya gudanarwa a ranar Talata mai zuwa.