Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • An Tsawaita Dokar Ta Baci Da Watanni 7 A Tunusiya

    An Tsawaita Dokar Ta Baci Da Watanni 7 A Tunusiya

    Mar 07, 2018 02:17

    Gwamnatin Tunusiya ta tsawaita da watanni bakwai dokar ta baki a fadin kasar.

  • Amurka Za Ta Ba Wasu Kasashen Afrika Tallafin Dala Miliyan 533

    Amurka Za Ta Ba Wasu Kasashen Afrika Tallafin Dala Miliyan 533

    Mar 07, 2018 02:16

    Amurka ta alkawarta baiwa wasu kasashen Afrika dake fama da matsalar karamcin abunci sakamakon rikici ko fari, tallafin dala miliyan 533.

  • Shugabannin Kasashen Yammacin Afrika Sun Jaddada Daukan Matakin Yaki Da Ta'addanci

    Shugabannin Kasashen Yammacin Afrika Sun Jaddada Daukan Matakin Yaki Da Ta'addanci

    Mar 06, 2018 08:31

    Shugabannin kasashen yammacin Afrika sun jaddada aniyarsu ta hadin gwiwa a tsakaninsu a fagen yaki da ta'addanci.

  • Zambiya Ta Kori Baki 47 Daga Cikin Kasar

    Zambiya Ta Kori Baki 47 Daga Cikin Kasar

    Mar 06, 2018 02:58

    Ma'aikatar 'yan gudun hijra ta kasar Zambiya ta sanar da korar baki 47 dake zaune a kasar ba kan ka'ida ba

  • Turkiyya : Erdogan Ya Kammala Ran Gadinsa A Afrika

    Turkiyya : Erdogan Ya Kammala Ran Gadinsa A Afrika

    Mar 03, 2018 13:05

    Shugaba Racep Tayyip Erdogan na Turkiyya, ya kammala gajeren ran gadin da ya kaddamar a wasu kasashen nahiyar AFrika.

  • Kungiyar G5 Sahel Ta Yi Tir Da Harin Burkina Faso

    Kungiyar G5 Sahel Ta Yi Tir Da Harin Burkina Faso

    Mar 03, 2018 11:02

    Shugaba Isufu Mahamadu na Jamhuriya Nijar, kana shugaban kungiyar kasashen gungun G5 Sahel, ya yi tir da allawadai da jerin hare haren ta'addancin da wasu 'yan bindiga suka kai a birnin Ouagadugu na kasar Burkina Faso a jiya Juma' a.

  • Mali : Bom Ya Kashe Jami'an Wanzar Da Zaman Lafiya Na MDD 4

    Mali : Bom Ya Kashe Jami'an Wanzar Da Zaman Lafiya Na MDD 4

    Mar 01, 2018 07:47

    Majalisar Dinikin Duniya ta tabbatar da mutuwar wasu jami'an na kiyaye zaman lafiya hudu a Mali, a lokacin da motarsu ta taka wasu boma-bomai.

  • An Dage Shari'ar Wadanda Ake Zargi Da Juyin Mulki A Burkina Faso

    An Dage Shari'ar Wadanda Ake Zargi Da Juyin Mulki A Burkina Faso

    Feb 28, 2018 07:43

    A Burkina Faso an dage zaman shari'ar wadanda ake zargi da yunkurin kifar da gwamnati a watan Satumba na 2015, da aka fara a jiya Talata.

  • Najeriya : An Kafa Kwamitin Binciken Sace 'Yan Makarantar Dapchi

    Najeriya : An Kafa Kwamitin Binciken Sace 'Yan Makarantar Dapchi

    Feb 28, 2018 07:42

    Gwamnatin Najeriya, ta sanar da kafa wani kwamitin da zai binciki hakikanin abunda ya faru kan sace 'yan matan makarantar sakadaren Dapchi dake jihar Jobe a arewa maso gabashin kasar.

  • Nijar : An Kame Lita 300,000 Na Man Fetur Din Sumogal

    Nijar : An Kame Lita 300,000 Na Man Fetur Din Sumogal

    Feb 28, 2018 06:52

    Jami'an kwastom a birnin Yamai na Jamhuriya Nijar, sun kame sama da Lita 300,000 na man fetur din sumogal da aka shigo da shi daga Najeriya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS