Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Kamaru : A Shirye Mu Ke Mu Murkushe 'Yan A Ware_ Sojoji

    Kamaru : A Shirye Mu Ke Mu Murkushe 'Yan A Ware_ Sojoji

    Dec 03, 2017 02:23

    Rundinar sojin Kamaru ta ce a shirye ta ke ta aiwatar da umurnin shugaban kasar Paul Biya na murkushe 'yan a ware a yankin masu amfani da turancin Ingilishi, a cewar ministan tsaro kasar, Joseph Beti Assomo.

  • Kaso 40% Na Gurbatattun Magunguna A Duniya, Ana Sarrafa Su Ne A Afirka

    Kaso 40% Na Gurbatattun Magunguna A Duniya, Ana Sarrafa Su Ne A Afirka

    Dec 01, 2017 08:34

    Hukumar lafiya ta duniya ce ta sanar da sakamakon wani bincike wanda ya tabbatar da cewa mutanen Afirka ne ke sarrafa kaso 40% na gurbatattun magungunan na duniya.

  • Bayanin Karshen Taron Koli Na Kungiyar AU Da Turai

    Bayanin Karshen Taron Koli Na Kungiyar AU Da Turai

    Dec 01, 2017 02:20

    An kammala taron koli na kungiyar tarayya Afrika da Turai karo na biyar a birnin Abidjan na kasar Ivory Coast inda shugabanni nahiyoyin biyu suka kudirin anniyar yaki da kwararar bakin haure ba bisa ka'ida ba, da kuma kalubalen dake cikinsa kamar cinikin bakin haure a Libiya.

  • ECOWAS: Ba Za Mu Dauki Lamarin Cin Mutumcin Al'ummomin Kasashenmu Da Sauki Ba

    ECOWAS: Ba Za Mu Dauki Lamarin Cin Mutumcin Al'ummomin Kasashenmu Da Sauki Ba

    Nov 30, 2017 12:18

    Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka (ECOWAS) ta bayyana cewar ba za ta taba daukar cin mutumci da keta hurumin da ake yi wa 'yan kasashenta a Arewacin Afirka musamman a kasar Libiya da sauki, tana mai cewa za ta dau dukkanin matakan da suka dace wajen kare hakkokin al'ummominta.

  • Taron Gaggawa Kan Bautar Da Bakin Haure A Libiya

    Taron Gaggawa Kan Bautar Da Bakin Haure A Libiya

    Nov 29, 2017 14:22

    Kasashen Faransa, Nijar da Chadi, da MDD da kungiyoyin EU da AU zasu gudanaar da wani taron gaggawa kan batun bautar da bakin haure a Libiya a daura da taron koli na tarayya Turai da AFrika a birnin Abdijan na kasar Ivory Coast.

  • Rikicin Kabilanci Ya Yi Ajalin Mutum 40 A Sudan Ta Kudu

    Rikicin Kabilanci Ya Yi Ajalin Mutum 40 A Sudan Ta Kudu

    Nov 29, 2017 14:05

    Rahotanni daga Sudan ta Kudu na cewa a kalla mutane 40 ne suka rasa rayukansu, kana wasu 19 na daban suka raunana a wani rikicin kabilanci a jihar Jonglei dake gabashin kasar.

  • An Bude Taron Koli Na Turai  Da Afrika

    An Bude Taron Koli Na Turai Da Afrika

    Nov 29, 2017 13:42

    An bude taron shugabannin kasashen Turai da na Afrika karo na biyar a birnin Abidjan na kasar Ivory Coast a yau Laraba.

  • Ziyarar Dan Majalisar Dokokin Najeriya A Hukumar IRIB

    Ziyarar Dan Majalisar Dokokin Najeriya A Hukumar IRIB

    Nov 28, 2017 02:22

    Jama'a Assalamu Alaikumu barkanku da warhaka barkanmu da sake saduwa da ku a cikin wanann shiri na Afirka a Mako.

  • A Yau Ne Za A Rantsar Da Shugaba Kenyatta A Matsayin Shugaban Kenya Karo Na Biyu

    A Yau Ne Za A Rantsar Da Shugaba Kenyatta A Matsayin Shugaban Kenya Karo Na Biyu

    Nov 28, 2017 01:49

    A wani lokaci a yau din nan Talata ce ake sa ran za a gudanar da bukukuwan rantsar da shugaba Uhuru Kenyatta a wa'adi na biyu kuma na karshe na shugabancin kasar Kenya a daidai lokacin da 'yan adawa suka sha alwashin gudanar da zanga-zangar rashin amincewa da hakan.

  • Faransa : Macron Zai Ziyarci Wasu Kasashen Afrika

    Faransa : Macron Zai Ziyarci Wasu Kasashen Afrika

    Nov 27, 2017 03:04

    Shugaba Emmanuel Macron na Faransa zai fara wani ran gadi a wasu kasashen Afrika uku da suka hada da Bukina faso, Ivory Coast da kuma Ghana a wani mataki na karfafa alaka tsakanin Faransa da Afrika.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS