-
Bauta A Libiya : Ruwanda Za Ta Karbi Bakin Haure 30,000
Nov 23, 2017 14:31Kasar Ruwanda ta ce a shirye ta ke ta karbi bakin haure 'yan Afrika har zuwa 30,000 dake cikin halin kunci a kasar Libiya, inda aka bankado labarin cinikin bakin haure tamakar bayi a kasar ta Libiya.
-
MDD : Guterres Ya Ce Ya Kadu Game Da Batun Cinikin Bakin Haure A Libiya
Nov 21, 2017 07:26Babban Sakatare Na MDD, Antonio Guterres, ya ce ya kadu matuka game da samun labarin cinikin bakin haure a Libiya, yana mai danganta batun da cin zarafin bil adama.
-
Kenya : Kotun Koli Ta Yi Na'am Da Sake Zaben Kenyatta
Nov 20, 2017 06:33Kotun koli a kasar Kenya ta amince da sake zaben shugaba Uhuru Kenyatta a wani wa'adin shugabanci na shekaru biyar masu zuwa.
-
Libiya : Faransa Za Ta Karbi Bakin Hauren Farko Daga HCR
Nov 20, 2017 06:31Kasar Faransa ta ce za ta karbi kashin farko na bakin haure da reshen hukumar kula da kaurar bakin haure ta HCR a Nijar ya fitar dasu daga Libiya.
-
Zimbabwe : Matasan Zanu PF Sun Bukaci Mugabe Ya Yi Murabus
Nov 19, 2017 06:19Kungiyar matasan jam'iyyar Zanu PF mai mulki a Zimbabwe sun bukaci shugaban kasar Robert Mugabe da ya yi murabus daga mulki, tare kuma da tsige matarsa daga jam'iyyar.
-
Nijar Ta Bukaci Taron AU Da EU Ya Tabo Batun Cinikin Bakin Haure A Libiya
Nov 19, 2017 05:57Shugaba Mahamadu Isufu na Jamhuriya Nijar, ya bukaci taron kungiyoyin Tarayya Afrika dana Turai da ya saka batun cikinin bakin haure a kasar Libiya cikin ajandar taron da za'a yi a kwanaki masu zuwa a Abidjan.
-
Shugaba Zuma: Kasashen Afirka Za Su Goyi Bayan Al'ummar Zimbabwe
Nov 18, 2017 12:55Shugaban kasar Afirka ta Kudu, Jacob Zuma ya bayyana cewar gwamnatocin kasashen Afirka za su ci gaba da goyon bayan al'ummar kasar Zimbabwe sakamakon rikicin siyasa da ya kunno kai a kasar bayan da sojoji suka kwace madafun iko a kasar da kuma ci gaba da yi wa shugaban kasar Robert Mugabe daurin talala.
-
AU Ta Yi Tir Da Cinikin Bakin Haure A Libiya
Nov 18, 2017 07:50Shugaban kungiyar tarayya Afrika a wannan karo, kana kuma shugaban kasar Guinea, Alpha Conde, ya yi allawadai da cinikin bakin haure a kasar Libiya.
-
Equatorial Guinea : Jam'iyya Mai Mulki Ta Lashe Lashe Zabe
Nov 18, 2017 07:49Jam'iyyar Demukuradiyya mai mulki ta (PDGE) a Equatorial Guinea, ta lashe mayan zabukan kasar da aka gudanar a ranar 12 ga watan nan na Nuwamba.
-
Zimbabwe : Ana Zanga-zangar Neman Mugabe Ya Yi Murabus
Nov 18, 2017 07:49A Zimbabwe wasu al'ummar kasar sun fara zanga-zangar neman shugaban kasar Robert Mugabe da ya yi murabus daga mulki.