-
Zimbabwe : Mugabe Ya Fito Bainar Jama'a
Nov 17, 2017 07:21A Karon farko tun bayan da sojoji suka kwace iko da wasu mahimman wurare a Harare babban birnin kasar Zimbabwe, shugaban kasar Rober Mugabe ya fito fili bainar jama'a.
-
MDD Ta Kara Yawan Dakarunta Da 900 A Afrika Ta Tsakiya
Nov 15, 2017 13:26Kwamitin tsaro na MDD, ya amunce da gagarimin rinjaye da karin yawan dakarunsa da 900 da kuma tsawaita aikin tawagar da shekara guda a Jamhuriya Afrika ta Tsakiya.
-
AU Ta Yi Tir Da Abinda Ta Danganta Da Juyin Mulki A Zimbabwe
Nov 15, 2017 13:09Shugaban kungiyar tarayya Afrika a wannan karo, kana shugaban kasar Guinea, Alpha Conde ya yi tir da abinda ya ce yana kama da juyin mulki a kasar Zimbabwe.
-
Senegal Ta Tabbatar Da Muhimmancin Tabbatar Da Tsaro A Nahiyar Afirka
Nov 13, 2017 15:25Shugaban kasar ta Senegal Macky Sall ne ya jaddada wajabcin aiki domin tabbatar da tsaro a cikin kasashen Afirka.
-
Shugabar Liberiya Ta Ce Demokradiyyar Kasar Na Fuskantar Barazana
Nov 08, 2017 07:50Shugabar kasar Liberiya Ellen Johnson Sirleaf ta bayyana cewar tsarin demokradiyyar kasar na fuskantar matsin lamba da kuma barazana, kwana guda bayan da kotun koli ta kasar ta dakatar da gudanar da zagaye na biyu na zaben shugaban kasar saboda zargin an tafka magudi.
-
D R Congo : Amurka Ta Bukaci Kabila Ya Bar Iko Bayan Zabe
Nov 07, 2017 12:33Amurka ta bukaci shugaba Joseph Kabila na Jamhuriya Demukuraddiyar Kongo da ya bar iko bayan zaben kasar dake tafe.
-
Kotun Kolin Liberiya Ta Bada Umurnin Dakatar Da Zagaye Na Biyu Na Zabe Da Kuma Gudanar Da Bincike
Nov 07, 2017 07:48Kotun koli ta kasar Liberiya ta umurci hukumar zaben kasar da ta dakatar da gudanar da zaben shugaban kasar zagaye na biyu sannan kuma ta gudanar da bincike kan zagaye na farko na zaben da aka gudanar wanda wadanda suka sha kaye suke korafi.
-
An Sace Euro Miliyan 50 Na Fada Da Cutar Ebola A Yammacin Afirka
Nov 05, 2017 07:36Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato cewa an sace kudin hukumar agaji ta Red cross da ta ware domin fada da cutar Ebola.
-
Kasashen Tafkin Chadi Da AU Sun Gudanar Da Taro Da Nufin Tabbatar Da Zaman Lafiya
Nov 05, 2017 02:17Kwamitin kula da yankin tafkin Chadi da Tarayyar Afrika AU, sun kammala wani taro a N'Djamena babban birnin kasar Chadi, kan hanyoyin wanzar da zaman lafiya a yankunan da rikicin Boko Haram ya shafa.
-
Kungiyar IAC Mai Adawa Da Yaki A Duniyta Ta Yi Suka Kan Jibge Sojojin Amurka A Nahiyar Afrika
Nov 04, 2017 16:00Kungiyar International Action Center "IAC" a takaice mai adawa da yaki a duniya ta bayyana cewa: Jibge sojojin Amurka a wasu kasashen nahiyar Afrika baya da wata alaka da yaki da ta'addanci a duniya.