-
Zaben Liberiya : George Weah Ne Ke Kan Gaba
Oct 13, 2017 01:50Rahotanni daga Liberiya na cewa tsohon tauraron kwallon kafa George Weah ne ke kan gaba a sakamakon farko farko na zaben shugaban kasa da aka kada kuri'arsa a ranar Talata data gabata.
-
Ana Ci Gaba Kiran Da A Jinkirta Sanar Da Sakamakon Zaben Shugaban Liberiya
Oct 12, 2017 13:54A daidai lokacin da ake jiran hukumar zaben kasar Liberiya ta sanar da sakamakon zaben shugaban kasar da aka gudanar a ranar Talatar da ta gabata, babban jam'iyyar siyasa ta kasar ta bukaci da a jinkirta sanar da sakamakon zaben.
-
Gargadin Asusun Bada Lamuni Dangane Da Koma Bayan Tattalin Arzikin Afirka
Oct 12, 2017 02:59Asusun Bada Lamunin ya ce; tattalin arzikin nahiyar ta Afirka zai iya samun koma baya.
-
Shugabar Liberiya Ta Kirayi 'Yan Kasar Da Su Zabi Wanda Ciyar Da Kasar Gaba
Oct 10, 2017 02:23Shugabar kasar Liberiya mai barin gado Ellen Johnson Sirleaf ta kira al'ummar kasar da su zabi mutumin da suke ganin zai ciyar da kasar gaba ba tare da la'akari da jam'iyya, ko kabilanci ko addini ba.
-
Sudan : An Tawaita Shirin Tsagaita Wuta A Yankunan Dake Fama Da Rikici
Oct 09, 2017 02:21Shugaban kasar Sudan Omar al-Bashir ya tsawaita da watanni biyu dokar shirin tsagaita bude wuta a dukkan yankunan da ake fama da tashin hankali.
-
Nijeriya : Za'a Fara Shari'ar Wadanda Ake Zargin Alaka Da Boko Haram
Oct 09, 2017 02:20Rahotanni daga Nijeriya na cewa yau Litini za'a fara gurfanar da mutanen da ake zargi da alaka da kungiyar Boko Haram.
-
Gwamnatin H.K.Isra'ila Tana Ta Kokarin Ganin Ta Samu Shiga A Kungiyar Tarayyar Afrika
Oct 07, 2017 15:38Jakadan Palasdinu a kasar Habasha ya bada labarin cewa: Gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila tana ta kokarin ganin ta samu shiga a kungiyar tarayyar Afrika.
-
Rasha 2018 : Yau Nijeriya Za Ta San Matsayinta
Oct 07, 2017 07:27Yau Asabar 'yan wasan 'yan wasan kwallon kafa na super Eagles na Najeriya zasu san matsayinsu kan zuwa gasar cin kofin duniya wanda za a yi a badi a kasar Rasha.
-
AU Da ECOWAS Sun Bukaci A Gudanar Da Zaben Raba Gardama A Togo
Oct 06, 2017 04:40Kungiyar tarayya Afrika ta AU da ta raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ECOWAS sun bukaci Togo data tsaida ranar zaben raba gardama a kasar.
-
AU Ta Yi Kira Kan Warware Rikicin Kenya Cikin Ruwan Sanyi
Oct 05, 2017 06:18Kungiyar tarayyar Afrika ta AU, ta yi kira da a warware rikicin Kenya cikin ruwan sanyi, gabanin sabon zaben shugaban kasa da aka shirya gudanarwa ranar 26 ga wannan watan.