Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Burundi : Majalisar Dokoki Ta Soki UNHRC Game Da Take Hakkin Dan Adam

    Burundi : Majalisar Dokoki Ta Soki UNHRC Game Da Take Hakkin Dan Adam

    Oct 03, 2017 07:23

    Majalisar dokokin kasar Burundi ta yi Allah wadai da shawarwarin da hukumar kare hakkin bil adama ta MDD (UNHRC) ta bayar, inda ta bada umarnin a sake kafa kwamitin da zai binciki laifukan take hakkin dan adam a kasar Burundin tun daga shekarar 2015.

  • Nijeriya Ta Bukaci ECOWAS Ta Dau Mataki Kan Kamaru Saboda Korar 'Yan Gudun Hijira

    Nijeriya Ta Bukaci ECOWAS Ta Dau Mataki Kan Kamaru Saboda Korar 'Yan Gudun Hijira

    Sep 30, 2017 07:48

    Gwamnatin Nijeriya ta kirayi kungiyar tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka (ECOWAS) da ta dau mataki kan kasar Kamaru saboda tilasta wa 'yan gudun hijira daga Nijeriya kimanin 4402 komawa gida cikin mawuyacin hali na musgunawa bayan sun gudu daga Nijeriya zuwa kasar ta Kamaru saboda hare-haren 'yan kungiyar Boko Haram.

  • 'Yan Adawan Kasar Togo Suna Ci Gaba Da Bukatar Shugaban Kasar Yayi Murabus

    'Yan Adawan Kasar Togo Suna Ci Gaba Da Bukatar Shugaban Kasar Yayi Murabus

    Sep 30, 2017 07:48

    Rahotanni daga kasar Togo sun bayyana cewar 'yan adawa a kasar sun ci gaba da gudanar da zanga-zangogi a wasu manyan biranen kasar a ci gaba da kiran da suke yi wa shugaban kasar Faure Gnassingbe da yayi murabus daga mukaminsa.

  • Nakiya Ta kashe Sojojin Kamaru Biyu

    Nakiya Ta kashe Sojojin Kamaru Biyu

    Sep 28, 2017 10:47

    Rahotanni daga Kamaru na cewa sojojin kasar biyu ne suka rasa rayukansu bayan da wata nakiya ta tarwatse a yankin arewa mai nisa na kasar.

  • Nijeriya : An Cafke Mutum 10 Bayan Zanga-zangar 'Yan Gudun Hijira

    Nijeriya : An Cafke Mutum 10 Bayan Zanga-zangar 'Yan Gudun Hijira

    Sep 26, 2017 03:13

    Rahotanni daga Nijeriya na cewa an cafke mutane goma bayan zanga-zangar da 'yan gudun hijira boko haram suka yi a birnin Maiduguri dake arewa maso gabashin kasar.

  • Kotun Kolin Kenya Ta Bukaci A Binciki Hukumar Zabe

    Kotun Kolin Kenya Ta Bukaci A Binciki Hukumar Zabe

    Sep 24, 2017 13:35

    Kotun kolin a Kanya ta bukaci da a binciki hukumar zaben kasar akan kura kuran da aka samu a babban zaben kasar da aka gudanar a watan Agustan da ya gabata.

  • Kasar Kamaru Ta Bukaci Kungiyoyin Kasa Da Kasa Da Su Yi Aiki Tare Da Nahiyar Afirka.

    Kasar Kamaru Ta Bukaci Kungiyoyin Kasa Da Kasa Da Su Yi Aiki Tare Da Nahiyar Afirka.

    Sep 24, 2017 04:32

    Shugaban kasar Kamaru Paul Biya ya yi ishara da mawuyacin halin da nahiyar Afirka take ciki, tare da tabbatar da cewa da akwai bukatar yin aiki tare da kungiyoyin kasa da kasa.

  • Gwamnatin Turkiya Ta Bude Sabbin Ofisoshin Jakadanci A Wasu Kasashen Afrika

    Gwamnatin Turkiya Ta Bude Sabbin Ofisoshin Jakadanci A Wasu Kasashen Afrika

    Sep 22, 2017 00:31

    Gwamnatin kasar Turkiya ta bude wasu sabbin Ofisoshin jakadanci a wasu kasashen Afrika da zimmar fadada harkokin tattalin arziki da na siyasa da kasashen nahiyar

  • Morocco Zata Karbi Bakuncin Taro Kan sha'anin Tsaron Afrika

    Morocco Zata Karbi Bakuncin Taro Kan sha'anin Tsaron Afrika

    Sep 20, 2017 01:20

    Kasar Morocco za ta karbi bakuncin sabon taron dandalin Afrika game da batun tsaro tsakanin ranakun 8 zuwa 10 ga watan Oktoba mai zuwa.

  • Nijeriya : An Tsawaita Dokar Hana Fitar Dare A Jihar Abia

    Nijeriya : An Tsawaita Dokar Hana Fitar Dare A Jihar Abia

    Sep 18, 2017 13:11

    Gwamnatin Jihar Abia a Najeriya ta sanar da tsawaira dokar hana fita da dare sakamakon rikicin da aka samu a wasu sassan kudu maso gabashin kasar tsakanin masu fafutukar kafa kasar Biafra da hausawa da kuma jami'an tsaro.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS