Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Amnesty, Ta Zargi Gwamnatin Chadi Da Take Hakkin Bil Adama

    Amnesty, Ta Zargi Gwamnatin Chadi Da Take Hakkin Bil Adama

    Sep 14, 2017 11:13

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa, Amnesty international, ta zargi hukumomin kasar Chadi da mummunan take hakkin bil adama.

  • An Dage Taron Afrika Da H.K Isra'ila

    An Dage Taron Afrika Da H.K Isra'ila

    Sep 12, 2017 01:19

    Ma'aikatar harkokin wajen H.K Isra'ila, ta ce bisa bukatar shugaban kasar Togo Faure Essozimna Gnassingbé, an dage taron koli da kasar za ta yi da kasashen Afirka.

  • AU Ta Gabatar Da Shawarwarin Warware Rikicin Libiya

    AU Ta Gabatar Da Shawarwarin Warware Rikicin Libiya

    Sep 11, 2017 05:30

    Kungiyar tarayya Afrika ta AU ta gabatar da wasu shawarwari da take ganin zasu kai ga warware rikicin kasar Libiya ta hanyar siyasa.

  • An Kaddamar Da Ofishin Rundinar Hadin Gwiwa Ta G5 Sahel

    An Kaddamar Da Ofishin Rundinar Hadin Gwiwa Ta G5 Sahel

    Sep 10, 2017 06:24

    A wani mataki dake zamen ci gaba a yunkurin kafa rundinar hadin gwiwa ta yaki da ta'addanci a yankin Sahel, shugaba Ibrahim Bubakar Keita na Mali ya kaddamar da ofishin da zai jagoranci ayyukan kungiyar.

  • HRW Ta Zargi Sojojin Mali Da Burkina Da Cin Zarafin Bil Adama

    HRW Ta Zargi Sojojin Mali Da Burkina Da Cin Zarafin Bil Adama

    Sep 09, 2017 05:40

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kada da kasa cewa da (Human Rights Watch) ta zargi sojojin Mali da Burkina faso da take hakkin bil adama a yakin da suke da mayakan dake ikirari da sunan Islama a tsakiyar kasar Mali.

  • 'Yan Adawan Angola Sun Bukaci A Soke Zabe

    'Yan Adawan Angola Sun Bukaci A Soke Zabe

    Sep 09, 2017 05:26

    Wasu jam'iyun adawa uku a Angola, sun bukaci kotun tsarin mulkin kasar data soke babban zaben kasar da aka gudanar a ranar 23 ga watan Agusta da ya gabata.

  • Ivory Coast : An Zargi Makusantan Gbagbo Da Neman Tada Fitina

    Ivory Coast : An Zargi Makusantan Gbagbo Da Neman Tada Fitina

    Sep 08, 2017 05:01

    Gwamnatin Ivory Coast, ta zargi makusantan tsohon shugaban kasar, Laurent Gbagbo, da kokarin tana zaune tsaye a kasar.

  • Gabon : An Kori Ministan Muhalli

    Gabon : An Kori Ministan Muhalli

    Sep 08, 2017 04:41

    Gwamnatin Gabon ta sallami ministan muhalli da mayan gine gine na kasar, Bruno Ben Moubamba daga bakin aikinsa.

  • Kenya : Hukumar Zabe Ta Nada Sababbin Manyan Jami'ai 6

    Kenya : Hukumar Zabe Ta Nada Sababbin Manyan Jami'ai 6

    Sep 07, 2017 05:11

    Hukumar zabe ta kasa a Kenya ta nada wasu sabbabin manyan jami'ai shida don tsara sabon zaben shugaban kasar.

  • An Kashe Babban Hafsan Sojin Kasar Lesotho

    An Kashe Babban Hafsan Sojin Kasar Lesotho

    Sep 05, 2017 13:12

    Rahotanni daga Lesotho na cewa an kashe babban hafsan sojin kasar, Janar Khoantle Motsomotso, a yayin wata musayar wuta a barikin soji.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS