-
Kotun ICC Ta Ce Ta Fara Gudanar Da Bincike Kan Rikicin Kasar Gabon
Sep 29, 2016 14:36Babbar mai shigar da kara a kotun kasa da kasa mai shari'ar manyan laifuffukan yaki Fatou Bensouda ta sanar da cewa ta fara gudanar da bincike dangane da rikicin da ya barke a kasar Gabon bayan sanar da sakamakon zaben shugaban kasa a kasar .
-
RDC : Za'a Taimakawa Iyalen Wadandan Suka Mutu A Zanga-Zanga
Sep 29, 2016 08:36Gwamnatin RD. Congo ta ce zata taimakawa iyalen wadanda suka mutu a zanga-zanga baya-bayan nan da $ Amurka 5,000 ko wannensu.
-
Ana ci gaba da Kashe Mutane A Kasar Afirka Ta Tsakiya
Sep 28, 2016 03:53Majalisar Dinkin Dunkiya ta Sanar da mutuwar mutane da yawa a Afrika ta tsakiya
-
Yan Adawa Suna Ci Gaba Da Zanga-Zanga A Birnin Brazzaville Fadar Mulkin Kasar Gabon
Sep 27, 2016 11:06Yan adawa suna ci gaba da gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewa da sakamakon zaben shugaban kasa a Gabon duk da hukuncin da kotun kula da kundin tsarin mulkin kasar ta fitar na jaddada ingancin zaben.
-
Shugaban Kasar Gabon Zai Saba Layar Fara Zango Na Biyu Na Shugabaci
Sep 26, 2016 15:35Ali Bango zai yi rantsuwar kama aiki na zango na biyu a shugabancinsa wanda zai dauke shi shekaru bakwai.
-
Kotu A DR Congo Ta Zartar Da Hukuncin Kisa Kan 'Yan Tawayen Ruwanda
Sep 26, 2016 07:26Kotun soji a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta zartar da hukuncin kisa kan 'yan tawayen kasar Ruwanda 10 da aka samu da hannu a aiwatar da kashe-kashen killa a yankin Beni na Dimokaradiyyar Congo.
-
Gabon : Kotu Ta Hanawa Al'umma Zabinsu, Inji Jean Ping
Sep 25, 2016 02:16Dan takara daya sha kaye a zaben shugaban kasa a Gabon, Jean Ping, ya yi wasti da hukuncin da kotun tsarin mulkin kasar ta yanke wanda ya tabbatar da Ali Bongo a matsayin wanda ya yi nasara a zaben.
-
Jami'an Tsaron Gabon Sun Kame Tsohon Shugaban Hukumar Leken Asirin Kasar
Sep 24, 2016 07:47Jami'an tsaron Gabon sun kame tsohon shugaban hukumar leken asirin kasar kan zargin hannu a kara ruruta wutan rikicin siyasa a kasar.
-
Kotun Kolin Kasar Gabon ta tabbatar da ingancin zaben shugaban kasa
Sep 24, 2016 04:49Tashar telbijin din Farance 24 ta ce; Kotun tsarin mulkin kasar Gabon ta bayyana Ali Bongo a matsayin wanda ya lashe zabe.
-
Tashe-Tashen Hankula Suna Ci Gaba Da Yin Kamari A Kasar Gabon
Sep 23, 2016 05:02Ana ci gaba da samun bullar tashe-tashen hankula a kasar Gabon duk da cewa ana zaman jiran hukuncin da kotun kundin tsarin mulkin kasar zata fitar kan sakamakon zaben shugaban kasa da ake ci gaba da samun takaddama a kai.