-
Zaben Gabon : Zaman Dar-dar Gabanin Hukuncin Kotu
Sep 23, 2016 03:13A kasar Gabon yau Juma'a ne ake dakon hukuncin da kotun tsarin mulkin kasar zata yanke kan jayayyar dake tsakanin shugaba mai barin gado, Ali Bongo Ondimba, da abokin hamayyarsa, Jean Ping, akan sakamakon zaben shugaban kasar daya bar baya da kura.
-
M.D.D ta yi suka akan yadda ake take haddin dan'adam a kasar Brundi
Sep 22, 2016 15:40Hannun Da Jami'an tsaron kasar Brundi Su ke da shi a take hakkin bil'adama
-
Zanga-zangar Neman Sakin Sheik Zakzaky A Abuja
Sep 22, 2016 15:36Dalibai Sun gudanar da zanga-zangar neman a saki Sheikh Zakzaky A Abuja.
-
RDC : Kura Ta Lafa A Kinshasa
Sep 21, 2016 14:17Rahotanni daga Jamhuriya demukuradiyyar Congo na cewa kura ta lafa a Kinshasa babban birnin kasar, bayan kwashe kwanaki biyu ana dauki- ba- dadi tsakanin jami'an tsaro da matasa dake zanga-zanga kyammar mulkin Shugaba Joseph Kabila.
-
Kotun Kolin Gabon Ta Ki Amincewa Da Shigowar Masu Sanyan Idon AU Wajen Sake Kidayar Kuri'u
Sep 21, 2016 08:34Kotun koli ta kasar Gabon ta sanar da cewa babu bukatar masu sanya idon na kungiyar Tarayyar Afirka su shigo kasar don sanya ido kan sake hukuncin da za ta fitar dangane da batun sakamakon zaben shugaban kasar da aka gudanar wanda ya haifar da rikici na siyasa a kasar.
-
An cimma matsaya kan sake kidayar kuri'u a kasar Gabon
Sep 21, 2016 03:13'Yan takarar shugaban kasa a Gobon sun cimma matsaya kan sake kidayar kuri'u a wasu Mazabun kasar
-
Jami'an Tsaron Kasar Demokradiyyar Congo Sun Kashe Masu Zanga-zanga fiye da 50
Sep 20, 2016 01:58Jami'an Tsaron Kasar Demkradiyyar Congo Sun Kashe "Yan hamayyar Siyasa.
-
Mutane da dama sun hallaka a zanga-zangar kin jinin Gwamnati a Kasar D/Kwango
Sep 19, 2016 13:13Akalla Mutane 31 suka rasa rayukansu a yayin zanga-zangar adawa da Gwamnatin Demokaradiyar Kwango
-
Gwamnatin Saliyo Za Ta Dawo Da Zartar Da Hukuncin Kisa A Kasar
Sep 17, 2016 06:19Sakamakon karuwar laifuffuka da tashin hankali a kasar Saliyo, gwamnatin kasar ta sanar da cewa tana shirin sake dawo da hukuncin kisa a kasar wanda aka dakatar a baya.
-
An Kame Masu Fafutukar Kare Demokradiyya 16 A Kasar Jamhuriyar Demokradiyyar Congo.
Sep 16, 2016 14:24A yau juma'a jami'an tsaron kasar Demokradiyyar Congo Sun kame masu fafutukar kare demokradiyya 16