-
Aljeriya: Wajibi Ne Faransa Ta Biya Diyyar Zamanin Mulkin Mallaka
Oct 23, 2018 19:01Wata ' yar majalisar dattijan kasar Aljeriya ce ta bukaci kasar Faransa da ta biya diyyar mulkin mallaka na tsawon shekaru 132
-
Wasu 'Yan Majalisun Dokokin Aljeriya Sun Bukaci Shugaban Majalisar Da Ya Yi Murabus
Oct 17, 2018 18:56Wasu 'yan majalisun dokokin Aljeriya sun bukaci shugaban Majalisar kasar da ya sauka daga kan mukaminsa.
-
Aljeriya : Kotun Soji Ta Bada Umurnin Tsare Wasu Tsoffin Kwamandojin Soji
Oct 15, 2018 12:17Kotun sojin Aljeriya ta bada umurnin tsare wasu manyan tsoffin kwamandojin sojin kasar biyar kan zargin yin sama da fadi da dukiyar kasa.
-
Aljeriya Ta Ce Akwai Bukatar Garambawul A Tsarin Tafiyar Da Kungiyar Kasashen Larabawa
Oct 11, 2018 07:49Gwamnatin kasar Ajeriya ta bukaci da a yi wa tsarin tafiyar da kungiyar kasashen larabawa babban garambawul.
-
MDD Ta Bukaci Aljeriya Ta Daina Tiso Keyar Bakin Haure
Oct 10, 2018 05:43Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci Aljeriya data dakatar da korar bakin haure 'yan Afrika zuwa jamhuriyar Nijar.
-
Kasashen Masar Da Tunusiya Da Aljeriya Za Su Yi Zama Kan Kasar Libiya
Oct 09, 2018 19:05Ministan harakokin wajen kasar Aljeriya ya ce nan ba da jimawa ba kasashen Masar da Tunusiya gami da kasarsa za su gudanar da zama kan rikicin kasar Libiya a birnin Alkahira.
-
Ministan Harakokin Wajen Aljeriya:An Zalinci Afirka A MDD
Sep 30, 2018 06:28Ministan harakokin wajen Aljeriya ya bayyana cewa zalincin da aka yi wa yankin Afirka a Majalisar Dinkin Duniya da kwamitin tsaro na Majalisar kamata ya yi a kawo karshensa
-
Kasar Aljeriya Ta Jaddada Cewa Tana Ci Gaba Da Goyon Bayan Gwamnatin Siriya
Sep 29, 2018 11:56Ministan harkokin wajen kasar Aljariya ya jaddada cewa: Gwamnatin kasarsa tana ci gaba da goyon bayan gwamnatin Siriya a kokarin da take yi na ganin ta warware rikicin kasarta da kanta.
-
Shugaban Aljeriya Ya Yiwa Bangaren Tsaron Kasar Garan Bawul
Sep 17, 2018 19:05Shugaban kasar Aljeriya ya sauke manyan hafsan sojojin kasar daga kan mikaminsu
-
Faransa Ta Yi Furuci Da Azabtar Da Mutanen Aljeriya a lokacin mulkin mallaka
Sep 15, 2018 09:27Jairdar Newyorka Times ta ba da labarin cewa; A gwamnatance kasar faransa ta yarda da cewa sojojinta sun azabtar da mutanen Aljeriya a lokacin fafutukar neman 'yanci a tsakanin 1950 zuwa 1960