Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

aljeriya

  • Aljeriya: Wajibi Ne Faransa Ta Biya Diyyar Zamanin Mulkin Mallaka

    Aljeriya: Wajibi Ne Faransa Ta Biya Diyyar Zamanin Mulkin Mallaka

    Oct 23, 2018 19:01

    Wata ' yar majalisar dattijan kasar Aljeriya ce ta bukaci kasar Faransa da ta biya diyyar mulkin mallaka na tsawon shekaru 132

  • Wasu 'Yan Majalisun Dokokin Aljeriya Sun Bukaci Shugaban Majalisar Da Ya Yi Murabus

    Wasu 'Yan Majalisun Dokokin Aljeriya Sun Bukaci Shugaban Majalisar Da Ya Yi Murabus

    Oct 17, 2018 18:56

    Wasu 'yan majalisun dokokin Aljeriya sun bukaci shugaban Majalisar kasar da ya sauka daga kan mukaminsa.

  • Aljeriya : Kotun Soji Ta Bada Umurnin Tsare Wasu Tsoffin Kwamandojin Soji

    Aljeriya : Kotun Soji Ta Bada Umurnin Tsare Wasu Tsoffin Kwamandojin Soji

    Oct 15, 2018 12:17

    Kotun sojin Aljeriya ta bada umurnin tsare wasu manyan tsoffin kwamandojin sojin kasar biyar kan zargin yin sama da fadi da dukiyar kasa.

  • Aljeriya Ta Ce Akwai Bukatar Garambawul A Tsarin Tafiyar Da Kungiyar Kasashen Larabawa

    Aljeriya Ta Ce Akwai Bukatar Garambawul A Tsarin Tafiyar Da Kungiyar Kasashen Larabawa

    Oct 11, 2018 07:49

    Gwamnatin kasar Ajeriya ta bukaci da a yi wa tsarin tafiyar da kungiyar kasashen larabawa babban garambawul.

  • MDD Ta Bukaci Aljeriya Ta Daina Tiso Keyar Bakin Haure

    MDD Ta Bukaci Aljeriya Ta Daina Tiso Keyar Bakin Haure

    Oct 10, 2018 05:43

    Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci Aljeriya data dakatar da korar bakin haure 'yan Afrika zuwa jamhuriyar Nijar.

  • Kasashen Masar Da Tunusiya Da Aljeriya Za Su Yi Zama Kan Kasar Libiya

    Kasashen Masar Da Tunusiya Da Aljeriya Za Su Yi Zama Kan Kasar Libiya

    Oct 09, 2018 19:05

    Ministan harakokin wajen kasar Aljeriya ya ce nan ba da jimawa ba kasashen Masar da Tunusiya gami da kasarsa za su gudanar da zama kan rikicin kasar Libiya a birnin Alkahira.

  • Ministan Harakokin Wajen Aljeriya:An Zalinci Afirka A MDD

    Ministan Harakokin Wajen Aljeriya:An Zalinci Afirka A MDD

    Sep 30, 2018 06:28

    Ministan harakokin wajen Aljeriya ya bayyana cewa zalincin da aka yi wa yankin Afirka a Majalisar Dinkin Duniya da kwamitin tsaro na Majalisar kamata ya yi a kawo karshensa

  • Kasar Aljeriya Ta Jaddada Cewa Tana Ci Gaba Da Goyon Bayan Gwamnatin Siriya

    Kasar Aljeriya Ta Jaddada Cewa Tana Ci Gaba Da Goyon Bayan Gwamnatin Siriya

    Sep 29, 2018 11:56

    Ministan harkokin wajen kasar Aljariya ya jaddada cewa: Gwamnatin kasarsa tana ci gaba da goyon bayan gwamnatin Siriya a kokarin da take yi na ganin ta warware rikicin kasarta da kanta.

  • Shugaban Aljeriya  Ya Yiwa Bangaren Tsaron Kasar Garan Bawul

    Shugaban Aljeriya Ya Yiwa Bangaren Tsaron Kasar Garan Bawul

    Sep 17, 2018 19:05

    Shugaban kasar Aljeriya ya sauke manyan hafsan sojojin kasar daga kan mikaminsu

  • Faransa Ta Yi Furuci Da Azabtar Da Mutanen Aljeriya a lokacin mulkin mallaka

    Faransa Ta Yi Furuci Da Azabtar Da Mutanen Aljeriya a lokacin mulkin mallaka

    Sep 15, 2018 09:27

    Jairdar Newyorka Times ta ba da labarin cewa; A gwamnatance kasar faransa ta yarda da cewa sojojinta sun azabtar da mutanen Aljeriya a lokacin fafutukar neman 'yanci a tsakanin 1950 zuwa 1960

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS