-
Shirin Musayar Kudade Tsakanin Iran Da Tarayyar Turai Na Tafiya Yadda Yakamata
Nov 05, 2018 19:08Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta bada sanarwan cewa shirin musayar kudade tsakanin Iran da kasashen tarayyar Turai na tafiya kamar yadda ya dace
-
Iran : Za Mu Karya Laggon Takunkuman Amurka
Nov 05, 2018 11:15Shugaba Hassan Rohani na Jamhuriyar Musulinci ta Iran, ya yi alkawarin cewa kasarsa zata karya laggon jerin takunkuman da Amurka ta sake kakaba mata.
-
CIA: Iran Ta Yi Kutse A Cikin Hanyoyin Leken Asiri Na Amurka Ta Hanyar Yanar Gizo
Nov 05, 2018 06:21Wasu tsoffin jami'an hukumar leken asirin kasar Amurka ta CIA sun ce, Iran ta kutsa a cikin tsarin tuntuba da hukumar ta CIA take yin amfani da shi ta hanyar yanar gizo a tsakanin shekarun 2009 zuwa 2013.
-
Ma'aikatar Harkokin Wajen Iran Ta Mayar Da Martani Kan Takunkumin Amurka
Nov 03, 2018 19:11Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta mayar da martani dangane da sabbin takunkuman da gwamnatin kasar Amurka ta kakba wa kasar ta Iran.
-
Amurka Ta Yarde Wa Kasashe 8 Sayan Man Fetur Din Iran
Nov 03, 2018 06:38Amurka ta sanar a hukumance da matakinta na maido da duk jerin takunkumankanta Iran, watanni shida bayan da shugaban kasar Donald Trump ya sanar da janye kasarsa daga yarjejeniyar nukiliyar Iran.
-
Bukatar Amurka Na Binciken Rikicin Sojoji Da 'Yan Shi'a A Najeriya
Nov 02, 2018 05:38Binciken da Amurka ta bukata ya biyo bayan da kungiyar ta Islamic Movement in Nigeria, ta ce an kashe mabiyanta fiye da 50 sakamakon rikicin baya baya nan a wasu yankunan Abuja.
-
Matsayin Kungiyar Ansarullah Ta Yemen Game Da Bukatar Amurka Na Dakatar Da Yaki.
Nov 01, 2018 11:22Kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ta bayyana cewa idan har Amurka da gaske take kan da'awar da ta yi na bukatar tsaida yaki a kasar Yemen, to ta umarci 'yan karenta su daina kai hare-hare kan Al'ummar kasar ta Yemen.
-
Kokarin Amurka Na Fitar Da Saudiyya Daga Cikin Kangin Tsaka Mai Wuya Da Ta Shiga A Yamen
Nov 01, 2018 05:23Sakamakon matakan matsin lamba da kasashen Amurka da Saudiyya suke fuskanta tun bayan kisan gillar da aka yi wa dan jaridar Saudiyya mai adawa da masarautar kasar ta Saudiyya Jamal Khashoggi, mahukuntan Amurka suka fara batun neman hanyar warware rikicin kasar Yamen.
-
Akon Ya Sanar da Cewa Zai Tsaya Takarar Shugabancin kasar Amurka
Nov 01, 2018 05:13Fitaccen mawaki dan kasar Amurka kuma dan asalin kasar Senegal Aliaume Damala Badara Akon Thiam ya bayyana shirinsa na tsayawa takarar shugabancin kasar ta Amurka a zaben 2020.
-
Tarayyar Turai Ta Yi Na'am Da Batun Dakatar Da Yaki A Kasar Yemen
Nov 01, 2018 05:12Kungiyar tarayyar turai ta yi na'am da kiran da Amurka ta yi na a kawo karshen yakin kasar Yemen.