Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Fitaccen Dan Majalisar Dattijan Amurka John McCain Ya Mutu

    Fitaccen Dan Majalisar Dattijan Amurka John McCain Ya Mutu

    Aug 26, 2018 07:24

    John McCain wanda shi ne shugaban kwamitin da ke kula da sojojin a majalisar Amurka, kuma dan jam'iyyar Repulican ne ta shugaba Dinald Trump

  • Trump Ya Dakatar Da Ziyarar Pompeo Zuwa Korea Ta Arewa

    Trump Ya Dakatar Da Ziyarar Pompeo Zuwa Korea Ta Arewa

    Aug 25, 2018 05:24

    A jiya juma'a shugaban kasar Amurka Donal Trump ya dakatar da ziriyar Saktaren harakokin wajen kasar Mike Pompeo zuwa kasar Korea ta Arewa bisa da'awar rashin ci gaba na kakkabe makaman nukiya a tsibirin Korea.

  • Mahukuntan Afrika Ta Kudu Suna Ci Gaba Da Yin Allah Wadai Da Furucin Shugaban Amurka

    Mahukuntan Afrika Ta Kudu Suna Ci Gaba Da Yin Allah Wadai Da Furucin Shugaban Amurka

    Aug 24, 2018 06:30

    Mahukuntan Afrika ta Kudu suna ci gaba da yin tofin Allah tsine kan furucin shugaban kasar Amurka Donald Trump kan kasarsu.

  • Zimbabwe Na Daukar Matakai Na Fuskantar Takunkumin Amurka

    Zimbabwe Na Daukar Matakai Na Fuskantar Takunkumin Amurka

    Aug 23, 2018 06:40

    Gwamnatin kasar Zimbabwe tana daukar matakai na fuskantar takunkumin Amurka, ta hanayar yin amfani da arzikin da Allah ya hore mata, da kuma kara fadada mu'amalarta da wasu kasashen.

  • Ayatullahi Khatami Ya Ce: Duk Wani Yaki Da Amurka Zata Kaddamar Kan Iran Zai Janyo Mata Babban Hasara

    Ayatullahi Khatami Ya Ce: Duk Wani Yaki Da Amurka Zata Kaddamar Kan Iran Zai Janyo Mata Babban Hasara

    Aug 22, 2018 06:29

    Limamin da ya jagoranci sallar idin lahiya a birnin Tehran fadar mulkin kasar Iran ya bayyana cewa: Duk wani yaki da kasar Amurka zata kaddamar kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran, yakin zai shafi babbar 'yar lelan Amurka a yankin.

  • Kyamar Salon Mulkin Donald Trump Na Karuwa A Kasar Amurka

    Kyamar Salon Mulkin Donald Trump Na Karuwa A Kasar Amurka

    Aug 21, 2018 08:54

    Wani sakamakon jin ra'ayin jama'a da aka gudanar a kasar Amurka ya nuna cewa, mafi yawan Amurkawa ba su gamsu da salon mulkin Donald Trump ba.

  • Zarif: Amurka Ba Zata Sake Yi Wa Iran mulkin shiga Sharo Da Babakere Ba

    Zarif: Amurka Ba Zata Sake Yi Wa Iran mulkin shiga Sharo Da Babakere Ba

    Aug 19, 2018 12:28

    Yayin da yake ishara kan goyon bayan Amurka na juyin mulkin da aka yiwa gwamnatin Muhamad Musadak a shekarar 1953, Ministan harakokin wajen kasar Iran Muhamad Jawad Zarif ya bayyana cewa ko yau Amurka na bayan yiwa Kasar Iran juyin mulki da zagon kasa , amma ba za ta taba cimma manufarta har abada ba.

  • Fadan Kasuwanci Tskakanin Amurka A China Ya Fara Tasiri Ga Manoman Amurka

    Fadan Kasuwanci Tskakanin Amurka A China Ya Fara Tasiri Ga Manoman Amurka

    Aug 19, 2018 12:28

    Bayan raguwar shigar da kayayyakin Noma na Amurka zuwa kasar China, farashin kayar noman ya fadi a Amurka.

  • Firayi Ministan Malaysia Ya Ce Tattaunawa Da Trump Abu Ne Mai Wahala

    Firayi Ministan Malaysia Ya Ce Tattaunawa Da Trump Abu Ne Mai Wahala

    Aug 14, 2018 19:27

    Firayi ministan kasar Malaysia ya bayyana cewa tattaunawa da Trump abu ne mai matukar wahala domin a cikin sa’oi 24 zai iya canja ra’ayinsa.

  • Hukumar Kula Da Makamashi ta Duniya Ta Yi Gargadi Kan Sanya Takunkumin Man Fetir A Kan Iran

    Hukumar Kula Da Makamashi ta Duniya Ta Yi Gargadi Kan Sanya Takunkumin Man Fetir A Kan Iran

    Aug 10, 2018 18:56

    Cikin wani sabon rahoto da ta fitar Hukumar kula da Makamashi ta Duniya, IEA,ta ce takukumin da Amurka ta kakabawa Iran na sayar da man fetir, idan ya fara aiki zai dagula kasuwar man fetir a Duniya

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS