-
Rasha Ta Sha Alwashin Maida Martani Kan Sabbin Takunkuman Amurka
Aug 09, 2018 13:56Kasar Rasha ta ce tana nan tana nazarin martanin da zata mayar kan sabbin takunkuman da Amurka ta sanar, wadanda ta ce suna da alaka da harin sinadari mai guba da aka wa tsohon jami'in leken asirin Rasha nan da 'yarsa a Birtaniya cewa da Sergueï Skripal.
-
Amurka Zata Dorawa Rasha Sabbin Takunkuman TattalinArziki.
Aug 09, 2018 06:56Ma'aikatar harkokin wajen Amurka ta bayyana cewa zata kakabawa kasar Rasha sabbin takunkuman tattalin arziki saboda zargin ta yi amfani da iska mai guba wajen halaka Sergei Skripal a kasar Britania.
-
Shugaban Majalisar Dokokin Iran Ya Ce: Iran Zata Maida Martani Kan Bakar Siyasar Amurka
Aug 08, 2018 18:48Shugaban Majalisar Dokokin Kasar Iran ya ce: Bakar siyasar kasar Amurka kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran zata fuskanci maida martani mai gauni.
-
Shugaban Kasar Amurka Ya Ce Duk Wanda Ya Shiga Kasuwanci Da Iran Ba Zai Yi Da Amurka Ba
Aug 07, 2018 19:03Shugaban kasar Amurka Donal Trump ya bada sanarwan cewa duk wata kasa da ta shiga harkar kasuwanci da kasar Iran gwamnatin Amurka zata daina kasuwanci da ita.
-
Trump Ya Ce, A Shirye Ya ke Ya Tattauna Kan Sabuwar Yarjejeniya Da Iran
Aug 06, 2018 17:26Shugaba Donald Trump na Amurka, ya ce a shirye yake ya tattauna kan sabuwar yarjejeniyar nukiliya da mahukuntan Iran, a daidai lokacin da ya tabatar da sake maido da takunkumin kasarsa kan Iran.
-
Jaridar The Wall Street Journal Ta Fallasa Makircin Amurka Da H.K.Isra'ila Kan Kasar Iran
Aug 04, 2018 06:57Jaridar The Wall Street Journal ta kasar Amurka ta fallasa makircin gwamnatin Amurka da na Haramtaciyar kasar Isra'ila kan zargin da suka yi cewa: Kasar Iran tana shirya kaddamar da hare-haren ta'addanci a kasashen Turai.
-
Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Yi Tir Da Takunkumin Amurka Akan Turkiya
Aug 02, 2018 18:49A yau alhami ne ministan harkokin wajen na IRan Muhammad Jawad Zarif ya rubuta yin Allah wadai da takunkumin a shafinsa na Twitter
-
Trump Na Tsammanin Tattaunawa Da Iran Nan Ba Da Jimawa Ba
Aug 01, 2018 05:29Shugaba Donald Trump, na Amurka ya sake dauko batun tattaunawa da Iran, inda a cewarsa hakan zata wakana nan bada jimawa ba.
-
Dr Ruhani: Hadin Kai Da Tsayin Dakar Al'ummar Iran Sune Manyan Martani Kan Barazanar Amurka
Jul 25, 2018 19:31Shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: Barazana da zarge-zarge marassa tushe da wasu jami'an Amurka suke yi kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba su bukatar maida martani.
-
Tsangwamar Larabawa Na Dada Karuwa A Amurka
Jul 23, 2018 07:14Wata cibiyar Labarawa da ke birnin Washington ta yi ikirarin cewa akwai karuwar cin zarafin Larabawa a Amurka.