Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

bahrain

  • Amnesty International Ta Soki Kasar Bahrain Game Da Take Hakin Bil-Adama

    Amnesty International Ta Soki Kasar Bahrain Game Da Take Hakin Bil-Adama

    Sep 07, 2017 06:35

    Kunyiyar Amnesty International ta soki kasar Bahrain game da rashin aiki da alkawarin da ta dauka na mutunta hakin bil-adama.

  • Masarautar Bahrain Na Ci Gaba Da Killace Yankin Al-Duraz

    Masarautar Bahrain Na Ci Gaba Da Killace Yankin Al-Duraz

    Aug 21, 2017 19:13

    Jami'an tsaron masarautar Al Khalifa da ke rike da madafun iko a kasar Bahrain suna ci gaba da killace yankin Duraz musamman gidan baban malamin addini na kasar Sheikh Isa Qasim.

  • Amnesty Int. Ta Yi Kakkausar Suka A Kan Gwamnatin Saudiya Kan Kisan Fararen Hula

    Amnesty Int. Ta Yi Kakkausar Suka A Kan Gwamnatin Saudiya Kan Kisan Fararen Hula

    Jul 13, 2017 13:10

    Kungiyar Amnesty Internatinal ta yi kakkausar a kan masarautar 'ya'yan Saud da ke rike da madafun iko a kasar Saudiyya, dangane da kisan fararen hula masu nuna adawa da salon mulkinsu.

  • Qatar Ta Bukaci Diyya Ga Abokan Gabarta

    Qatar Ta Bukaci Diyya Ga Abokan Gabarta

    Jul 10, 2017 06:18

    Kasar Qatar ta sanar da kafa wani kwamiti da zai bukaci kasashen larabawa abokan gabarta da su biya ta diyya bayan maida ta saniyar ware na tsawan makwanni biyar a yanzu.

  • An Zargi Masarautar Kasar Bahrain Da Cin Zarafin 'Yan Kasa

    An Zargi Masarautar Kasar Bahrain Da Cin Zarafin 'Yan Kasa

    Jul 09, 2017 05:41

    Babbar cibiyar kare hakkin bil adama ta kasar Bahrain ta zargi mahukuntan kasar da cin zarafin bil adama da kuma take hakkokin 'yan kasa.

  • An Bukaci Sojojin Qatar Su Fice Daga Bahrain

    An Bukaci Sojojin Qatar Su Fice Daga Bahrain

    Jun 18, 2017 14:57

    Kasar Bahrain ta bukaci sojojin kasar Qatar dake cikin kawacen kasa da kasa dake yaki da kungiyar IS dasu fice daga kasar a cikin sa'o'i 48 masu zuwa.

  • Qatar Ta Bukaci Tattaunawa Da Saudiya Da Kawayenta

    Qatar Ta Bukaci Tattaunawa Da Saudiya Da Kawayenta

    Jun 06, 2017 05:48

    Kasar Qatar ta bukaci tattaunawa da Saudiya da kawayenta bayan da kasashen suka yanke duk wata irin hulda da ita bisa zargin taimakawa ayyukan ta’addanci.

  • Saudiyya, UAE, Bahrain, Masar, Sun Sanar Da Yanke Alaka Da Qatar

    Saudiyya, UAE, Bahrain, Masar, Sun Sanar Da Yanke Alaka Da Qatar

    Jun 05, 2017 06:33

    A yau Litinin gwamnatocin kasashen Saudiyyah, Bahrain, UAE da kuma Masar, sun sanar da yanke alakarsu da kasar Qatar.

  • Iyalan Wadanda Mahukuntan Bahrain Ke Tsare Da Su Na Cikin Damuwa

    Iyalan Wadanda Mahukuntan Bahrain Ke Tsare Da Su Na Cikin Damuwa

    Jun 03, 2017 20:20

    Iyalan mutanen da mahukuntan Bahrain suka kama Durraz na cikin damuwa saboda rashin sanin makor danginsu.

  • Bahrain: Jami'an Tsaro Na Ci Gaba Da Cin Zarafin Jama'a

    Bahrain: Jami'an Tsaro Na Ci Gaba Da Cin Zarafin Jama'a

    May 25, 2017 06:59

    Jami'an tsaro gami da daruruwan 'yan banga na ci gaba da killace gidan babban malamin addini a kasar Bahrain Sheikh Isa Kasim, da kuma ci gaba da cin zarafin jama'a a da suke nuna rashin amincewa da haka a fadin kasar

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS