-
Amnesty International Ta Soki Kasar Bahrain Game Da Take Hakin Bil-Adama
Sep 07, 2017 06:35Kunyiyar Amnesty International ta soki kasar Bahrain game da rashin aiki da alkawarin da ta dauka na mutunta hakin bil-adama.
-
Masarautar Bahrain Na Ci Gaba Da Killace Yankin Al-Duraz
Aug 21, 2017 19:13Jami'an tsaron masarautar Al Khalifa da ke rike da madafun iko a kasar Bahrain suna ci gaba da killace yankin Duraz musamman gidan baban malamin addini na kasar Sheikh Isa Qasim.
-
Amnesty Int. Ta Yi Kakkausar Suka A Kan Gwamnatin Saudiya Kan Kisan Fararen Hula
Jul 13, 2017 13:10Kungiyar Amnesty Internatinal ta yi kakkausar a kan masarautar 'ya'yan Saud da ke rike da madafun iko a kasar Saudiyya, dangane da kisan fararen hula masu nuna adawa da salon mulkinsu.
-
Qatar Ta Bukaci Diyya Ga Abokan Gabarta
Jul 10, 2017 06:18Kasar Qatar ta sanar da kafa wani kwamiti da zai bukaci kasashen larabawa abokan gabarta da su biya ta diyya bayan maida ta saniyar ware na tsawan makwanni biyar a yanzu.
-
An Zargi Masarautar Kasar Bahrain Da Cin Zarafin 'Yan Kasa
Jul 09, 2017 05:41Babbar cibiyar kare hakkin bil adama ta kasar Bahrain ta zargi mahukuntan kasar da cin zarafin bil adama da kuma take hakkokin 'yan kasa.
-
An Bukaci Sojojin Qatar Su Fice Daga Bahrain
Jun 18, 2017 14:57Kasar Bahrain ta bukaci sojojin kasar Qatar dake cikin kawacen kasa da kasa dake yaki da kungiyar IS dasu fice daga kasar a cikin sa'o'i 48 masu zuwa.
-
Qatar Ta Bukaci Tattaunawa Da Saudiya Da Kawayenta
Jun 06, 2017 05:48Kasar Qatar ta bukaci tattaunawa da Saudiya da kawayenta bayan da kasashen suka yanke duk wata irin hulda da ita bisa zargin taimakawa ayyukan ta’addanci.
-
Saudiyya, UAE, Bahrain, Masar, Sun Sanar Da Yanke Alaka Da Qatar
Jun 05, 2017 06:33A yau Litinin gwamnatocin kasashen Saudiyyah, Bahrain, UAE da kuma Masar, sun sanar da yanke alakarsu da kasar Qatar.
-
Iyalan Wadanda Mahukuntan Bahrain Ke Tsare Da Su Na Cikin Damuwa
Jun 03, 2017 20:20Iyalan mutanen da mahukuntan Bahrain suka kama Durraz na cikin damuwa saboda rashin sanin makor danginsu.
-
Bahrain: Jami'an Tsaro Na Ci Gaba Da Cin Zarafin Jama'a
May 25, 2017 06:59Jami'an tsaro gami da daruruwan 'yan banga na ci gaba da killace gidan babban malamin addini a kasar Bahrain Sheikh Isa Kasim, da kuma ci gaba da cin zarafin jama'a a da suke nuna rashin amincewa da haka a fadin kasar