-
Rahotanni: Sojojin Nijar Sun Kashe Wani Adadi Mai Yawa Na 'Yan Boko Haram A Kasr
Apr 10, 2017 13:08Rahotanni daga kasar Nijar sun bayyana cewar sojojin kasar sun kashe mayakan Boko Haram sama da 50 a yayin wata musayar wuta da ta gudana tsakanin bangarorin biyu a kusa da garin Gueskerou da ke jihar Diffa da ke kudu masu gabashin Jamhuriyar ta Nijar.
-
Akalla Mutane 5 Sun Jikkata A Wani Harin Boko Haram A Yau A Maiduguri
Apr 08, 2017 06:42Rahotanni daga birnin Maiduguri na jahar Borno na cewa, a safiyar yau wasu mata biyu 'yan kunar bakin wake sun kashe kansu tare da jikkata mutane akalla guda biyar.
-
Boko Haram Sun kai Hari kan Jami'an Sojin Najeriya
Apr 07, 2017 13:46Wata Majiya a Najeriya ta sanar da kai hari kan tunkar Soja a arewa maso gabashin Najeriya
-
Sojojin Nijeriya Sun Sanar Da Wasu Nasarori Da Suka Samu A Fada Da Boko Haram
Apr 02, 2017 00:23Sojojin Nijeriya sun sanar da wasu sabbin nasarori da suka samu a fada da suke yi da kungiyar Boko Haram inda suka sanar da kama wasu masu ri wa kungiyar leken asiri bugu da kari kuma kan mika kai da wani kwamandan kungiyar yayi ga sojojin.
-
Kwamitin tsaron MDD ya yi alawadai da kungiyoyin ta'addanci na Boko haram da ISiS
Apr 01, 2017 13:30Kwamitin tsaron MDD ya yi alawadai da ta'addancin kungiyar Boko Haram a yankin tafkin Tchadi.
-
Shugabannin Kasashen Nijar Da Faransa Sun Tattauna A Paris
Mar 31, 2017 14:26A yau juma'a shugabannin kasashen Nijar da Farasna sun tattauna akan bunkasa alakar kasashen biyu.
-
Buhari Zai Ziyarci Dajin Sabimsa Don Bude Gasar Sojoji A Yau Litinin
Mar 27, 2017 01:14A yau Litinin ne ake sa ran shugaban kasar Nijeriya Muhammadu Buhari zai ziyarci dajin nan na Sambisa da ke jihar Borno wanda kuma a baya ya kasance babbar helkwatar mayakan kunigyar Boko Haram don bude gasar nuna kwarewar sarrafa kananan makamai tsakanin sojojin kasar.
-
Kamaru: An Kwato Fararen Hula Da Dama Daga Kangin Bokoharam
Mar 15, 2017 15:34Kakakin gwamnatin kasar Kamaru Isa Chiroma Bakari, ya ce; Fiye da fararen hula 5000 ne sojojin kasar su ka 'yantar da su daga kangin Bokoharam.
-
Kwamitin Tsaron MDD ya tabbar da kalubalantar Kungiyar Boko Haram
Mar 08, 2017 02:17Kwamitin tsaron MDD ya bayyana fadada yankin tabkin Tchadi a matsayin hanyar kalubalantar kungiyar Boko Haram.
-
Tawagar Kwamitin Tsaron MDD Ta Isa Jahar Borno Ta Najeriya
Mar 05, 2017 14:06Tawagar kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ta isa birnin Maiduguri na jahar da ke arewa maso gabashin najeriya a yau, domin duba halin da ake ciki kan matsalolin da ake fuskanta sakamakon ayyukan kungiyar Boko Haram.