Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

burundi

  • Kotun Kasa Da Kasa Ta Bada Umurnin Bincike Cikin Lamuran Take Hakkin Bil'adama A Burundi

    Kotun Kasa Da Kasa Ta Bada Umurnin Bincike Cikin Lamuran Take Hakkin Bil'adama A Burundi

    Nov 10, 2017 06:17

    Kotun kasa da kasa ta bada umurnin fara bincike cikin yiyuwan aukuwar take hakkin bil'adama a rikicin siyasar da ke faruwa a kasar Burundi tun shekara ta 2015.

  • Kotun Duniya Ta Manyan Laifuka Ta Bukaci A Bude Bincike Akan Rikicin Kasar Burundi

    Kotun Duniya Ta Manyan Laifuka Ta Bukaci A Bude Bincike Akan Rikicin Kasar Burundi

    Nov 09, 2017 19:08

    Kamfanin dillancin labarun Faransaa ya ce kotun manyan laifukan ta amince da a bude bincike ne domin ganin an ko an aikata laifuka akan bil'adama a kasar ta Burundi daga 2015 zuwa 2017.

  • Cutar Kwalara Ta Bulla A Yankin Yammacin Kasar Burundi

    Cutar Kwalara Ta Bulla A Yankin Yammacin Kasar Burundi

    Oct 22, 2017 18:19

    Mahukuntan Burundi sun sanar da bullar cutar kwalara a yankin da ke yammacin kasar, inda cutar ta fara lashe rayukan mutane.

  • Burundi : Majalisar Dokoki Ta Soki UNHRC Game Da Take Hakkin Dan Adam

    Burundi : Majalisar Dokoki Ta Soki UNHRC Game Da Take Hakkin Dan Adam

    Oct 03, 2017 10:53

    Majalisar dokokin kasar Burundi ta yi Allah wadai da shawarwarin da hukumar kare hakkin bil adama ta MDD (UNHRC) ta bayar, inda ta bada umarnin a sake kafa kwamitin da zai binciki laifukan take hakkin dan adam a kasar Burundin tun daga shekarar 2015.

  • Kasar Burundi Ta Soki Kwamitin Kare Hakkin Bil'adama Na Majalisar Dinkin Duniya.

    Kasar Burundi Ta Soki Kwamitin Kare Hakkin Bil'adama Na Majalisar Dinkin Duniya.

    Sep 20, 2017 12:14

    Martanin na kasar Burundi ya zo ne bayan fitar da rahoton MDD akan rikicin da biyo bayan zaben kasar.

  • An fara Gudanar Da Binciken Musabbabin Kashe 'Yan Gudun Hijirar Burundi A Kasar Congo

    An fara Gudanar Da Binciken Musabbabin Kashe 'Yan Gudun Hijirar Burundi A Kasar Congo

    Sep 18, 2017 12:16

    Gwamnatin kasar ta Demokradiyyar Congo ce ta sanar da fara bincike ta bakin kakakinta Lamber mand.

  • Burundi: Mutane Sun Jikkata Sanadiyyar Fashewar Nakiya  A Birnin Bujumbura

    Burundi: Mutane Sun Jikkata Sanadiyyar Fashewar Nakiya A Birnin Bujumbura

    Jul 17, 2017 11:50

    Rediyon Faransa na kasa da kasa ya bada labarin fashewar nakiya a birnin Bujumbura tare da jikkata mutane da dama.

  • Burundi: Mutane 8 Sun Mutu Sanadiyyar Wani Hari A Arewacin Kasar

    Burundi: Mutane 8 Sun Mutu Sanadiyyar Wani Hari A Arewacin Kasar

    Jul 10, 2017 19:12

    Majiyar Tsaron Burundi ta ce an kai harin ne da harba makamin gurneti a garin Gatara da ke gundumar Kayanza.

  • Majalaisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Matsalar 'Yan Gudun Hijirar Kasar Burundi

    Majalaisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Matsalar 'Yan Gudun Hijirar Kasar Burundi

    May 24, 2017 18:52

    Kakakin Hukumar Kolin Kula da 'Yan Gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi kan yadda matsalolin tashe-tashen hankula suke ci gaba da tilastawa jama'a yin gudun hijira a kasar Burundi.

  • Shugabannin Kasashen Uganda Da Tanzaniya Sun Bukaci Dage Takunkumi Kan Kasar Burundi

    Shugabannin Kasashen Uganda Da Tanzaniya Sun Bukaci Dage Takunkumi Kan Kasar Burundi

    May 22, 2017 06:18

    Shugabannin kasashen Uganda da Tanzaniya sun bukaci dage takunkumin da kungiyar tarayyar Turai ta kakaba kan kasar Burundi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS