Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

burundi

  • Rikicin Siyasa Yana Ci Gaba Da Lashe Rayukan Mutane A Kasar Burundi

    Rikicin Siyasa Yana Ci Gaba Da Lashe Rayukan Mutane A Kasar Burundi

    Apr 25, 2017 16:17

    Rikicin siyasa yana ci gaba da lashe rayukan mutane a kasar Burundi duk da matakan matsin lamba da gwamnatin kasar ke fuskanta daga kungiyoyin kasa da kasa.

  • Damuwar Majalisar Dinkin Duniya Kan Matsalar Kare Hakkin Bil-Adama A Kasar Burundi

    Damuwar Majalisar Dinkin Duniya Kan Matsalar Kare Hakkin Bil-Adama A Kasar Burundi

    Mar 15, 2017 11:05

    Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana rashin jin dadinta kan yadda gwamnatin Burundi ta ki bada hadin kai ga kwamitin bincike kan harkar kare hakkin bil-Adama na Majalisar Dinkin Duniya a cikin kasarta.

  • MDD: Shugaban Burundi Na Da Shirin Tsayawa Takarar Shugabanci A Karo Na 4

    MDD: Shugaban Burundi Na Da Shirin Tsayawa Takarar Shugabanci A Karo Na 4

    Mar 11, 2017 06:45

    Majalisar dinkin duniya ta nuna damuwa matuka dangane da abin da ta kira take-taken shugaban kasar Burundi Pierre Nkurunziza na neman sake tsayawa takarar shugabancin kasar a karo na hudu.

  • Burundi : An Nemi A Kakabawa Masu Keta Hakkin Bil Adama Takunkumi

    Burundi : An Nemi A Kakabawa Masu Keta Hakkin Bil Adama Takunkumi

    Mar 08, 2017 16:35

    Kungiyoyi masu zamen kansu na gida dana ketare a Burundi,sun bukaci kwamitin tsaro na MDD da ya kakabawa masu keta hakkin bil adama takunkumi.

  • Gwamnatin Burundi Ta Haramta Tattaunawa Don Warware Matsalolin Kasar

    Gwamnatin Burundi Ta Haramta Tattaunawa Don Warware Matsalolin Kasar

    Feb 16, 2017 11:47

    Gwamnatin kasar Burundi ta bada sanarwan cewa ba zata halarci taron tattauna shawo matsalolin kasar wanda aka bude a yau a kasar Tanzania ba.

  • MDD: Har Yanzu Gwamnatin Burundi Tana Take Hakkokin Bil Adama

    MDD: Har Yanzu Gwamnatin Burundi Tana Take Hakkokin Bil Adama

    Feb 08, 2017 20:21

    Majalisar dinkin duniya ta zargi gwamnatin kasar Burundi da ci gaba da take hakkokin bil adama da kuma kuntata wa 'yan siyasa masu adawa da gwamnatin kasar.

  • Kasar Burundi Ta Janye Batun Janye Sojojinta Daga Somaliya

    Kasar Burundi Ta Janye Batun Janye Sojojinta Daga Somaliya

    Jan 21, 2017 11:53

    Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) da gwamnatin kasar Burundi sun cimma yarjejeniyar biyan dakarun kasar Burundin da suke aiki karkashin tawagar Majalisar Dinkin Duniya wajen tabbatar da zaman lafiya a kasar Somaliya, lamarin da ya sanya Burundin sanar da dakatar da shirinta na janye sojojin nata.

  • Burundi Ta Fara Shirin Janye Dakarunta A Somaliya

    Burundi Ta Fara Shirin Janye Dakarunta A Somaliya

    Jan 18, 2017 06:23

    Fadar shugaban kasa A Burundi ta bukaci ma'aikatocin harkokin waje data tsaron kasar dasu fara aiwatar da shirin janye dakarun kasar dake cikin tawagar wanzar da zamen lafiya ta AMISOM a kasar Somaliya.

  • An kashe Ministan Muhalli A Burundi

    An kashe Ministan Muhalli A Burundi

    Jan 01, 2017 06:22

    Rahotanni daga Burundi na cewa wani mutum da ba'a san ko wanene ba ko kuma manufarsa ya harbe har lahira ministan muhalli na kasar.

  • Shugaban Burundi Yayi Barazanar Janye Sojojin Kasar Daga Somaliya

    Shugaban Burundi Yayi Barazanar Janye Sojojin Kasar Daga Somaliya

    Dec 31, 2016 05:51

    Shugaban kasar Burundi Pierre Nkurunziza yayi barazanar janye sojojin kasar daga cikin tawagar dakarun kungiyar Tarayyar Afirka da suke kasar Somaliya matukar dai ba a biya su albashinsu ba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS