-
MDD Ta Nuna Damuwa Kan Tabarbarewar Harkokin Jin Kai A Yemen
Mar 15, 2018 16:25Kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, ya fitar da wata sanarwa a yau Alhamis mai cike da nuna damuwa kan halin da al'amuran jin kai ke ciki a kasar Yemen.
-
Sojojin Isra'ila Sun Kashe Wani Matashin Bafalasdine
Mar 09, 2018 16:04Wani matashin Bafalasdine ya rasa ransa, sakamakon harbin bindiga da jami'an tsaron yahudawan mamaya na Isra'ila suka masa a yau Juma'a a yankin Hebron dake kudancin birnin Kudus.
-
Afganistan : Harin Ta'addanci Ya Yi Ajalin Mutum 9 A Kabul
Mar 09, 2018 15:44Rahotanni daga Afganistan na cewa mutane a kalla 9 ne suka rasa rayukansu a wani harin ta'addanci da aka kai a kusa da wani masallaci dake Kabul babban birnin kasar.
-
Kalubalen Dake Gaban Ministan Harkokin Wajen Faransa A Ziyararsa A Iran
Mar 05, 2018 05:57A wani lokaci nan gaba ne ake sa ran ministan harkokin wajen Faransa zai gana da manyan jami'an gwamnatin Jamhuriya Musulinci ta Iran, a ziyararsa a kasar.
-
Siriya : Har Yanzu Kayan Agaji Basu Isa Yankin Ghouta Ba
Mar 01, 2018 11:17Bayanai daga Siriya na cewa har yanzu ba'a samu damar da shigar da kayan agaji ba a yankin gabashin Ghoutta inda dubban fararen hula ke bukatar agaji gaggawa.
-
Afganistan : Taliban Ta Yi Watsi Da Tayin Gwamnati Na Tattaunawa
Mar 01, 2018 11:16Kungiyar Taliban a Afganistan ta yi fatali da tayin gwamnatin kasar na bude tattaunawar zaman lafiya tsakaninsu.
-
Siriya : Har Yanzu 'Yan Agaji Basu Shiga Yankin Gabashin Ghouta Ba
Mar 01, 2018 10:38Bayanai daga Siriya na cewa har yanzu ba'a samu damar da shigar da kayan agaji ba a yankin gabashin Ghoutta inda dubban fararen hula ke bukatar agaji gaggawa.
-
An Kori Manyan Hafsoshin Soji A Saudiyya
Feb 27, 2018 11:17Sarki Salman na Saudiyya ya sallami wasu manyan jami'an sojin kasar, ciki har da babban hafsan sojin kasar, Janar Abdel Rahmane ben Saleh al-Bunyan.
-
Shugaban Labanon Ya Kai Ziyara Farko A Iraki
Feb 21, 2018 05:55Shugaba Michel Aoun, na Labanon, ya gana da takwaransa, Fuad Massum, na Iraki, a Bagadaza a wata ziyara wacce ita ce irinta ta farko da wani shugaban kasar Labanon ya taba kaiwa a wannan kasa.
-
Amurka : Farmakin Turkiyya A Siriya, Ya Raunana Yaki Da IS_Tillerson
Feb 13, 2018 17:13Sakataren harkokin wajen Amurka, Rex Tillerson, ya bayyana cewa farmakin da Turkiyya ke kaiwa kan mayakan Kurdawa a arewacin Siriya, ya raunana yakin da ake da kungiyar 'yan ta'adda ta IS.