-
Hotunan Ran Gadin Ministan Harkokin Wajen Iran A Wasu Kasashen Afrika
Oct 28, 2017 03:13Ministan harkokin waje na jamhuriya musulinci ta Iran, Muhammad Jawad Zarif, ya dawo gida Tehran, bayan kammala wani ran gadinsa na kwanaki biyar a wasu kasashen Afrika.
-
Ziyarar Ministan Harkokin Wajen Iran A Nijar
Oct 27, 2017 08:50A ci gaba da ran gadin da ya ke a wasu kasashen Afrika, ministan harkokin waje na Jamhuriya musulinci ta Iran, Muhammad Jawad Zarif, ya isa birnin Yamai na Jamhuriya Nijar.
-
Iran : Jagora Ya Gana Da Firayi Ministan Iraki
Oct 26, 2017 07:51Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran, Ayatullah Sayyid Ali Khamenei, ya gana da firayi ministan Iraki, Haidar Al-Abadi yau a birnin Tehran.
-
Ayat. Khamenei: Iran Ba Za Ta Taba Tattaunawa Kan Karfinta Na Soji
Oct 26, 2017 02:18Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar Iran ba za ta taba tattaunawa da wani kan karfin da take da shi na kare kanta daga makiya ba, yana mai sake jaddada aniyar kasar Iran na ci gaba da kara irin karfin kariya da take da shi duk kuwa da maganganun da makiya suke yi.
-
Swizland Ta Dauki Alhakin Shiga Tsakanin Iran Da Saudiya Don Biyan Bukatun Kasashen Biyu
Oct 25, 2017 15:32A yau Laraba ce Jami'an ofishin jakadancin Swizland a nan Tehran suka rattaba hannun kan yarjejeniyar bude ofishin kare manufofin kasar Iran a Saudiya amma karkashin ofishin jakadancin Swizland a birnin Riyadh.
-
Ko Kun San Na (228) Jumma'a 12 ga Watan Aban Shekara ta 1396 Hijira Shamsia
Oct 25, 2017 10:12Yau Jumma'a 12-Abaan-1396H.SH=14-Safar -1439H.K.=03-Nuwamba-2017M.
-
Ko Kun San Na (227) Alhamis 11 ga Watan Aban Shekara ta 1396 Hijira Shamsia
Oct 25, 2017 10:10Yau Alhamis 11-Abaan-1396H.SH=13-Safar -1439H.K.=02-Nuwamba-2017M.
-
Ko Kun San Na (226) Laraba 10 ga Watan Aban Shekara ta 1396 Hijira Shamsia
Oct 25, 2017 10:07Yau Laraba 10-Abaan-1396H.SH=12-Safar -1439H.K.=01-Nuwamba-2017M.
-
Ko Kun San Na (225) Talata 09 ga Watan Aban Shekara ta 1396 Hijira Shamsia
Oct 25, 2017 10:03Yau Talata 09-Abaan-1396H.SH=11-Safar -1439H.K.=31-Octoba -2017M.
-
Wata Kotu A Iran Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Dan Leken Asirin 'Isra'ila' A Kasar
Oct 24, 2017 14:20Babban mai shigar da kara ba birnin Tehran, babban birnin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya bayyana cewar an yanke hukuncin kisa a kan wani mutum da aka same shi da laifin gudanar da ayyukan leken asirin Iran wa haramtacciyar kasar Isra'ila.