Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kashewa

  • Zimbabwe: Mutane 115 Ne Ake Sa Ran Sun Rasa Rayukansu A Wata Guguwar Iska

    Zimbabwe: Mutane 115 Ne Ake Sa Ran Sun Rasa Rayukansu A Wata Guguwar Iska

    Mar 17, 2019 05:35

    Gwamnatin kasar Zimbabwe ta sanar da cewa akalla mutane 115 ne ake sa ran sun rasa rayukansu a wata guguwar Iska da ta taso a yankunan gabashin kasar.

  • An Kashe Fararen Hula 14 A Najeriya

    An Kashe Fararen Hula 14 A Najeriya

    Feb 20, 2019 17:54

    Majiyar tsaro a Najeriya ta sanar da cewa; Kungiyar Boko Haram ce ta yi wa fararen hular kisan gilla a wani yanki da ke kusa da Maiduguri a jahar Borno

  • Najeriya : Boko Haram Ta Kashe Mutane 11 A Borno

    Najeriya : Boko Haram Ta Kashe Mutane 11 A Borno

    Feb 17, 2019 06:47

    Kamfanin dillancin labarun Sputnik na kasar Rasha ya ambato majiyar tsaro na cewa; 'Yan Kungiyar ta Boko Haram sun kai harin ne a wani masallaci a kusa da garin Maiduguri da ke Jahar Borno a jiya asabar

  • Mutum 4 Sun Hallaka Yayin Zanga-Zangar Dalibai A D/Congo

    Mutum 4 Sun Hallaka Yayin Zanga-Zangar Dalibai A D/Congo

    Jan 28, 2019 19:24

    Hukumomin jamhoriyar Demokaradiyar Congo sun sanar da mutuwar mutum 4 yayin gudanar da zanga-zangar dalibai a kudu maso gabashin kasar

  • Sudan: Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Cigaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati

    Sudan: Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Cigaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati

    Jan 18, 2019 12:06

    Rahotanni daga Sudan sun ce mutanen biyu da jami'an tsaro su ka kashe su ne wani karamin yaro da kuma likita

  • Burkina Faso: An Kashe Sojoji Uku

    Burkina Faso: An Kashe Sojoji Uku

    Dec 23, 2018 06:51

    Majiyar tsaro a kasar ta Burkina Faso ta ce an kashe sojojin uku ne a gabashin kasar ta hanyar tashin wani bom da aka girke agefen hanya

  • An Kashe Shugaban Kungiyar Farc Ta

    An Kashe Shugaban Kungiyar Farc Ta "Yan Tawaye A Kasar Columbia

    Dec 23, 2018 06:39

    Shugaban kasar Columbia Ivan Duque Marquez ne ya sana rda kashe Walter Patrico Artizala wanda shi ne madugun 'yan tawayen kasar

  • An Kashe Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Na MDD 8 D/Congo

    An Kashe Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Na MDD 8 D/Congo

    Nov 16, 2018 19:08

    Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa an kashe dakarunta 8 a jamhoriyar Demokaradiyar Congo.

  • Yan Tawayen Uganda Sun Kashe Dakarun MDD A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo

    Yan Tawayen Uganda Sun Kashe Dakarun MDD A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo

    Nov 16, 2018 11:53

    Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa: 'Yan tawayen kasar Uganda da suke da sansani a shiyar gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun kashe dakarun Majalisar Dinkin Duniya akalla bakwai.

  • Wasu Motoci Da Aka Makare Da Bama-Bamai Sun Tarwatse A Wasu Yankunan Kasar Iraki

    Wasu Motoci Da Aka Makare Da Bama-Bamai Sun Tarwatse A Wasu Yankunan Kasar Iraki

    Oct 06, 2018 12:40

    Harin ta'addanci ta hanyar tada motoci da aka makare da bama-bamai a lardunan kasar Iraki biyu sun lashe rayukan mutane tare da jikkata wasu masu yawa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS