Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Kungiyar kasashen larabawa

  • Larabawa Sun Jaddada Yin Watsi Da Matakin Amurka Kan Qudus

    Larabawa Sun Jaddada Yin Watsi Da Matakin Amurka Kan Qudus

    Apr 16, 2018 06:18

    Taron kasashen larabawa da ya gudana a birnin Dammam na kasar Saudiyya, ya jaddada yin watsi da matakin shugaba Donald Trump na Amurka na ayyana Qudus a matsayin babban birnin mahukuntan yahudawan mamaya na Isra'ila.

  • Abu Gaiz:Akwai Wuya A Magance Rukicin Kasar Yemen

    Abu Gaiz:Akwai Wuya A Magance Rukicin Kasar Yemen

    Apr 12, 2018 11:15

    Babban saktaren kungiyar kasashen Larabawa ya bayyana cewa akwai wuya a magance rikicin kasar Yemen

  • Sudan Ta Kudu Ta Bukaci Shiga Kungiyar Kasasen Larabawa

    Sudan Ta Kudu Ta Bukaci Shiga Kungiyar Kasasen Larabawa

    Mar 07, 2018 11:50

    Cikin wata wasika da ta aikewa kungiyar kasashen, Sudan ta kudu ta bukaci zama manba a cikin kungiyar.

  • An Zabi Birnin Tunis Na Kasar Tunusiya A Matsayin Cibiyar Matan Kasashen Larabawa

    An Zabi Birnin Tunis Na Kasar Tunusiya A Matsayin Cibiyar Matan Kasashen Larabawa

    Mar 04, 2018 12:16

    Kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ta Arab League ta sanar da zaben birnin Tunis fadar mulkin kasar Tunusiya a matsayin Cibiyar Mata a shekara ta 2018 da kuma 2019.

  • Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Mayar Da Martani Kan Ayyana Lokacin Mayar Da Ofishin Jakadancin Amika Zuwa Birnin Qudus

    Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Mayar Da Martani Kan Ayyana Lokacin Mayar Da Ofishin Jakadancin Amika Zuwa Birnin Qudus

    Feb 24, 2018 19:01

    Kungiyar kasashen Larabawa ta yi alawadai kan kudirin Amirka na ayyana lokacin mayar da ofishin jakadancin kasar zuwa birnin Qudus

  • Kasashen Larabawa: Barazana Ga Quds Wasa Da Wuta Ne

    Kasashen Larabawa: Barazana Ga Quds Wasa Da Wuta Ne

    Feb 02, 2018 06:23

    Babban sakataren kungiyar kasashen Larabawa Ahmed Abulghaid ya bayyana cewa matsayin da gwamnatin kasar Amurka ta dauka baya-bayan nan kan birnin Quds Wasa da wuta ne.

  • Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Zasu Gudanar Da Taro

    Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Zasu Gudanar Da Taro

    Jan 31, 2018 12:03

    Ministocin harkokin wajen kasashen Kungiyar Hadin kan kasashen Larabawa zasu gudanar da zaman taro a gobe Alhamis domin yin nazari kan batun aniyar Amurka na maida birnin Qudus fadar mulkin gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • An Bukaci Kasashen Larabawa Su Kara Shiga Cikin Harkokin Tsaro Da Sulhu A Yankinsu

    An Bukaci Kasashen Larabawa Su Kara Shiga Cikin Harkokin Tsaro Da Sulhu A Yankinsu

    Jan 29, 2018 11:49

    Babban sakataren kungiyar kasashen Larabawa Ya yi kira ga kasashen Larabawa da na Afrika su kara shiga a dama da su cikin harkokin tsaro da sulhu a yankin.

  • Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Maida Martani Kan Hana Kudurin Goyon Bayan Palasdinu Wucewa A MDD

    Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Maida Martani Kan Hana Kudurin Goyon Bayan Palasdinu Wucewa A MDD

    Dec 20, 2017 06:23

    Kungiyar kasashen Larabawa ta yi Allah wadai da hawan kujeran na ki ko kuma Hakkin Veto a kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya a ranar litinin don hana kudurin kare birnin Qudus wanda kungiyar ta gabatar.

  • Bayanin Bayan Taron Kasashen Larabawa Akan Kudus

    Bayanin Bayan Taron Kasashen Larabawa Akan Kudus

    Dec 10, 2017 07:34

    Da safiyar yau lahadi ne kasashen taron gaggawa na ministocin harkokin wajen kasashen larabawa ya fitar da bayani da ya kunshi yin tir da matakin shugaban kasar Amurka akan birnin kudus

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS