Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • MDD Da AU Sun Goyi Bayan Warware Ricikin Libya Ta Hanyar Siyasa

    MDD Da AU Sun Goyi Bayan Warware Ricikin Libya Ta Hanyar Siyasa

    Mar 14, 2019 08:37

    Majalisar Dinkin Duniya da kungiyar tarayya Afrika, sun bukaci ganin an warware rikicin kasar Libiya, ta hanyar siyasa.

  • Chadi Ta Rufe Kan Iyakarta Da Libiya

    Chadi Ta Rufe Kan Iyakarta Da Libiya

    Mar 04, 2019 12:06

    Kasar Chadi ta sanar da rufe kan iyakarta da kasar Libiya, har sai abunda hali ya yi, kamar yadda ministan cikin gida na kasar, Mahamat Abba Ali Salah ya sanar.

  • An Cimma Matsaya Kan Gudanar Da Zabe A Libiya

    An Cimma Matsaya Kan Gudanar Da Zabe A Libiya

    Feb 28, 2019 18:32

    Tawagar wakilai na musaman na Majalisar Dinkin Duniya sun bada sanarwan cewa an cimma matsaya tsakanin gwamnatin hakin kan kasa da babban hafsan sojin kasar kan yadda za a gudanar da zabe a Libiya

  • Sojojin Libya Sun Kwace Garin Murzuk Daga Hannun Yan Ta'adda

    Sojojin Libya Sun Kwace Garin Murzuk Daga Hannun Yan Ta'adda

    Feb 21, 2019 06:55

    Sojojin kasar Libya karkashin shugabancin Janar Halifa Haftar mai ritaya sun sami nasarar korar yan ta'adda daga garin Murzuk babban birnin lardin Murzuk dake kudu maso yammacin kasar.

  • MDD Ta Jaddada Bukatar Kawo Karshen Rikicin Siyasar Libiya

    MDD Ta Jaddada Bukatar Kawo Karshen Rikicin Siyasar Libiya

    Feb 20, 2019 10:21

    Majalisar dinkin duniya ta jadadda bukatar ganin an kawo karshen rikicin siyasar da ya dabaibaye kasar Libiya.

  • AU Ta Bukaci Manyan Kasashen Duniya Su Daina Tsoma Baki A Harkokin Libiya

    AU Ta Bukaci Manyan Kasashen Duniya Su Daina Tsoma Baki A Harkokin Libiya

    Feb 12, 2019 16:36

    Kungiyar tarayya Afrika (AU), ta yi kira ga manyan kasashen duniya dasu daina tsaoma baki a cikin al'amuran cikin gida na kasar Libiya da rikici ya daidaita.

  • Libya: Sojojin Halifa Haftar Sun Kwace Iko Da Rijiyoyin Mai Mafi Girma Na Kasar

    Libya: Sojojin Halifa Haftar Sun Kwace Iko Da Rijiyoyin Mai Mafi Girma Na Kasar

    Feb 12, 2019 07:11

    Kamfanin dillancin labarun Anatoli ya nakalto cewa; Bayan kwanaki da sojojin na Halifa Haftar su ka killace yankin na al'Shararah, wanda shi ne wuri mafi girma na man fetur a kasar ta Libya, a karshen sun kwace iko da shi a jiya Litinin

  • Gwamnatin Libiya Ta Bukaci Taimakon Kwamitin Sulhu Na MDD

    Gwamnatin Libiya Ta Bukaci Taimakon Kwamitin Sulhu Na MDD

    Feb 11, 2019 19:31

    Gwamnatin hadin kan kasa ta Libiya ta bukaci majalisar sulhu ta majalisar Dinkin Duniya da ta dauki matakin dakatar da dakarun tsaron kasar karkashin janar Khalifa Haftar ci gaba da hare-haren da suke kaiwa kudancin kasar

  • Sojojin Halifa Haftar A Libya sun Kwace Garin Darne Gaba Daya.

    Sojojin Halifa Haftar A Libya sun Kwace Garin Darne Gaba Daya.

    Feb 10, 2019 19:13

    Majiyar sojojin kasar Libya wadanda suke biyayya ga Janar Halifa Haftar mai ritaya ta bara labarin cewa sojojin kasar sun sami nasara mamaye garin Drne dake gabacin kasar gaba dayansa.

  • Fada Ta Sake Barkewa A Garin Sabha Na Kudancin Kasar Libya

    Fada Ta Sake Barkewa A Garin Sabha Na Kudancin Kasar Libya

    Feb 06, 2019 04:10

    Majiyar sojojin kasar Libya ta bayyana cewa fada ta sake barkewa a garin Sabha na kudancin kasar

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS