-
An Ceto Daruruwan Bakin Haure A Kusa Da Gabar Ruwan Libiya
Jan 16, 2018 12:19Jami'an Tsaron Ruwan Libiya sun sanar da ceto daruruwan bakin haure a kusa da gabar ruwan kasar.
-
Rikici Ya Kunno Kai Tsakanin Kungiyoyi Biyu Masu Dauke Da Makamai A Kasar Libiya
Jan 15, 2018 18:00Ma'aikatar lafiya a Libiya ta sanar da cewa: Akalla mutane 9 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu fiye da 30 suka samu raunuka a wani rikici da ya kunno kai a tsakanin kungiyoyi biyu masu dauke da makamai a kasar.
-
MDD Za Ta Binciki Jirgin Ruwa Mai Makare Da Abubuwan Fashewa
Jan 15, 2018 11:49Manzon mUsamman na MDD a kasar Libya, Gassan Salamah, ya ce; Majalisar za ta aike da kwararru domin yin bincike akan jirgin ruwan kasar Turkiya mai makare da abubuwa masu fashewa
-
An Sace Ma'aikatan MDD Uku A Libiya
Jan 14, 2018 06:26Majiyar tsaron Libiya ta sanar da sace wasu ma'aikatan Majalisar dinkin duniya guda uku a kasar .
-
Janar Khalifa Haftar Ya Jaddada Muhimmancin Gudanar Da Zabuka A Kasar Libiya
Jan 09, 2018 06:32Babban kwamnadar rundunar sojin Libiya da ke gabashin kasar Janar Khalifa Haftar ya jaddada muhimmancin gudanar da zabukan 'yan Majalisun Dokokin Libiya bayan gudanar da dukkanin shirye-shiryen da suka dace.
-
Najeriya Za Ta Kara Kaimin Jigilar 'Yan Kasar Mazauna Kasar Libya
Jan 07, 2018 06:30Ma'aikatar harkokin wajen Najeriya ta sanar a jiya asabar cewa za ta kara kaimin dawo da 'yan kasar daga Libya
-
Libya: An Kawo Karshen Aikin Soja Na Tsarkake Birnin Benghazi
Jan 02, 2018 06:28Dakarun tsaron Libiya sun sanar da cewa sun kawo karshen ayyukan su na tsarkake birnin Benghazi dake gabashin kasar daga kungiyoyin 'yan ta'adda.
-
Tashe- Tashen Bama-Bamai Sun Lashe Rayukan Mutane Akalla 197 A Garin Benghazi Na Libiya
Jan 01, 2018 06:40Majiyar rundunar sojin Libiya karkashin jagorancin Janar Khalifa Haftar ta sanar da cewa: Sakamakon tashe-tashen bama-bamai a birnin Benghazi da ke gabashin kasar Libiya a shekarar da ta gabata ta 2017 mutane akalla 197 ne suka rasa rayukansu.
-
Sojojin Libiya Sun 'Yantar Da Dukkanin Birnin Benghazi Na Kasar Daga mamayar 'Yan Ta'adda
Dec 29, 2017 10:21Sojojin gwamnatin Libiya karkashin jagorancin Janar Khalifa Haftar sun kwace birnin Benghazi da ke gabashin kasar daga mamayar 'yan ta'adda.
-
Libya: An Fara Rijistar Masu Zabe
Dec 28, 2017 18:55Manzon musamman na Majalisar Dinkin Duniya a Libya ya ce duk da matsalar da ake fuskanta a kasar, amma an fara gudanar da rijistar masu zabe.