Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Mali

  • Rigingimin Kabilanci A Arewacin Kasar Mali Sun Janyo Kisan Mutane Akalla 13

    Rigingimin Kabilanci A Arewacin Kasar Mali Sun Janyo Kisan Mutane Akalla 13

    Feb 14, 2017 12:13

    Rikicin kabilanci tsakanin Fulani makiyaya da kuma yan kabilar Bambara a tsakoyar kasar Mali ya jawo mutuwar mutane akalla 13 tare da kona gidaje da dama.

  • Mali: An Kame Wasu 'Ya Takfiriyya 20 A Kasar Mali.

    Mali: An Kame Wasu 'Ya Takfiriyya 20 A Kasar Mali.

    Feb 13, 2017 12:05

    Sojojin Kasar Mali Sun Sanar da kame wasu 'yan takfiriyyah 20 a yankin Dilaobha da ke tsakiyar kasar.

  • Kungiyoyin Da Ke Dauke Da Makamai A Arewacin Mali Sun Zauna Tare Da Gwamnati

    Kungiyoyin Da Ke Dauke Da Makamai A Arewacin Mali Sun Zauna Tare Da Gwamnati

    Feb 12, 2017 07:10

    Wakilan kungiyoyin da ke dauke da makamai a arewacin kasar Mali sun gudanar da wani zaman tattaunawa tare da wakilan gwamnatin kasar a birnin Bamako.

  • Matakin farko na zartar da yarjejjeniyar Sulhu a kasar Mali

    Matakin farko na zartar da yarjejjeniyar Sulhu a kasar Mali

    Feb 12, 2017 06:30

    Yayin da kasar Mali ke ci gaba da fuskantar hare-haren ta'addanci, wakilan Gwamnati da Kungiyoyin 'yan tawayen arewacin kasar sun gudanar da zama a birnin Bamako

  • An Cafke Mutune Biyu Bayan Sace 'Yar Kolumbia A Mali

    An Cafke Mutune Biyu Bayan Sace 'Yar Kolumbia A Mali

    Feb 09, 2017 05:50

    Hukumomi a Mali sun ce an cafke mutune biyu da ake zargi da hannu a sace wata malamar addini 'yar asalin kasar Kolumbia a kudancin kasar.

  • An Sace Wata Malamar Addini 'Yar Kolumbia A Mali

    An Sace Wata Malamar Addini 'Yar Kolumbia A Mali

    Feb 08, 2017 11:14

    Rahotanni dake cin karo da juna a Mali na cewa wasu 'yan bindiga sun sace wata mallamar addini 'yar asalin kasar Kolumbia a kudancin kasar.

  • Mali: Harin Masu Dauke Da Makamai A Arewacin Kasar Mali.

    Mali: Harin Masu Dauke Da Makamai A Arewacin Kasar Mali.

    Feb 04, 2017 19:26

    Mutane Uku ne Su ka mutu a wani hari da masu dauke da makamai su ka kai a garin Menaka da ke arewacin Mali a yau asabar.

  • An Kashe Sojojin Mali Hudu A Arewacin Bamako

    An Kashe Sojojin Mali Hudu A Arewacin Bamako

    Feb 04, 2017 10:44

    Rahotanni daga Mali ne cewa sojojin kasar hudu ne suka rasa rayukansu a wani hari da aka kai kan sansaninsu dake a yankin Menaka a arewacin kasar.

  • Kasashen Nijar, Burkina Faso Da Mali Sun Amince Da Kafa Rundunar Hadin Gwiwa Na Fada Da Ta'addanci

    Kasashen Nijar, Burkina Faso Da Mali Sun Amince Da Kafa Rundunar Hadin Gwiwa Na Fada Da Ta'addanci

    Jan 25, 2017 18:21

    Shugabannin kasashen Nijar, Burkina Faso da Mali sun amince da kafa wata runduna ta hadin gwiwa a tsakaninsu da nufin fada da ta'addanci da matsalar rashin tsaro da suke fuskanta a kan iyakokin su.

  • Wani Bom Ya Tashi A Kan Hanyar Shigewar Tawagar Rundunar Sojin Mali

    Wani Bom Ya Tashi A Kan Hanyar Shigewar Tawagar Rundunar Sojin Mali

    Jan 23, 2017 07:05

    Rundunar sojin Mali ta fitar da sanarwar cewa: Tashin bom a kan hanyar shigewar sojojin gwamnatin kasar a tsakanin yankin da ke tsakanin garuruwan Tumboutou da Gao ya lashe rayukan sojojin kasar akalla uku.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS