-
Sojojin Masar Sun Kashe 'Yan Ta'adda 18 A Lardin Sina Da Ke Arewa Maso Gabashin Kasar
Nov 02, 2018 06:26Rundunar sojin Masar ta sanar da kashe wasu 'yan ta'adda 18 a yankunan da suke lardin Sina da ke shiyar arewa maso gabashin kasar.
-
Masar : Kotu Ta Sanya Sunaye Wasu 'Yan Ihwan Cikin Jerin 'Yan Ta'adda
Oct 29, 2018 12:14Wata kotu a birnin Alkahira na kasar Masar ta sanya sunayen 'yan kungiyar Ihwanul-Muslimin 164 cikin jerin sunayen 'yan ta'adda a kasar.
-
Kasar Masar Ta Sanya Sunayen Wasu 'Yan Kungiyar Ikhwan 164 Cikin Jerin Sunayen 'Yan Ta'adda
Oct 29, 2018 05:53Wata kotu a birnin Alkahira ta kasar Masar ta sanya sunayen wasu mutane 164 daga cikin jagororin kungiyar 'yan'uwa musulmi ta Muslim Brotherhood ta kasar cikin jerin sunayen 'yan ta'adda.
-
Masar: Sojoji Sun Kashe 'Yan Ta'adda 13
Oct 28, 2018 09:17Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Masar ce ta sanar da cewa an kashe 'yan ta'addar ne a tsakiyar kasar
-
Gwamnatin Masar Zata Tura Sojoji Zuwa Kasar Libya
Oct 23, 2018 06:39Majiyar labarai daga kasar masar sun bayyana cewa gwamnatin kasar ta kuduri aniyar aikewa da sojojin kasar zuwa kasar Libya.
-
Mahukuntan Masar Sun Kama Wani Masanin Harkar Tattalin Arzikin Kasar
Oct 22, 2018 12:38'Yan sandan Masar sun kama wani masanin harkar tattalin arziki kuma marubuci kan zargin sukar mahukuntan kasar kan gazawa a fagen inganta harkar tattalin arzikin kasar.
-
An Sake Tsawaita Lokacin Aiki Da Dokar Ta Baci A Kasar Masar
Oct 17, 2018 06:26Shugaban kasar Masar Abdul Fattah al-Sisy ne ya sanar da tsawaita aiki da dokar ta bacin na tsawon watanni uku
-
Masar : An Yanke Hukuncin Kisa Kan Wasu Mutane
Oct 14, 2018 19:12Wata kotu a Masar ta yanke hukuncin kisa kan mutane uku da kuma dauri a gidan kurkuku kan wasu ashirin na daban kan laifin ayyukan ta'addanci.
-
Masar : An Zargi Tsohuwar Gwamnatin Mubarak Da Kashe-Kashen Gilla
Oct 10, 2018 18:46Dan tsohon shugaban Majalisar Dokokin Masar ya zargi tsohuwar gwamnatin kasar karkashin shugabancin Husni Mubarak da aiwatar da kashe-kashen gilla kan masu sabanin ra'ayi da ita.
-
Gwamnatin Masar Zata Hukunta Mutanen Da Suka Ki Gudanar Da Zabuka A Kasar
Oct 09, 2018 12:01Kwamitin kula da zabuka a kasar Masar ya sanar da cewa: Suna ci gaba da tantance sunayen mutanen da suka ki kada kuri'a a zaben shugaban kasa da aka gudanar a Masar da nufin mika su ga ma'aikatar shari'ar kasar.