Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

niger

  • Ministar Tsaron Faransa Na Ziyara Nijar Don Karfafa Wa Kungiyar G5 Sahel

    Ministar Tsaron Faransa Na Ziyara Nijar Don Karfafa Wa Kungiyar G5 Sahel

    Jul 20, 2018 10:43

    Ministar tsaron kasar Faransa, Florence Parly, ta fara wata ziyarar aiki a Jamhuriya Nijar, domin karfafa wa kungiyar yaki da ta'addanci ta G5 Sahel.

  • Nijar Za Ta Aike Da Sojoji  842 A Cikin Tawagar (MINUSMA)

    Nijar Za Ta Aike Da Sojoji 842 A Cikin Tawagar (MINUSMA)

    Jul 17, 2018 05:50

    Jamhuriya Nijar ta ce za ta aike da wata bataliyar sojojinta data kunshi dakaru 842 a cikin tawagar wanzar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya cewa da (MINUSMA) a kasar Mali.

  • Matsalar Tsaro Na Iya Yin Tasiri Wajen Haifar Da Matsalar Abinci A Yankin Sahel

    Matsalar Tsaro Na Iya Yin Tasiri Wajen Haifar Da Matsalar Abinci A Yankin Sahel

    Jul 10, 2018 17:19

    Ministocin noma na kasashen yankin Sahel sun yi gargadin cewa matsalolin tsaro da ake fuskanta kan iya yin babban tasiri wajen haifar da matsalolin abinci a kasashen yankin.

  • Mataimakiyar sakataren MDD na ziyara a Nijar

    Mataimakiyar sakataren MDD na ziyara a Nijar

    Jul 09, 2018 06:45

    Mataimakiyar sakataren majalisar dinkin Duniya na ziyara a Jamhuriyar Nijar, inda a jiya Lahadi ta ziyarci Jihar Maradi dake a matsayin cibiyar kasuwancin kasar

  • Nijar Za Ta Ci Gaba Da Karbar Masu Neman Mafaka

    Nijar Za Ta Ci Gaba Da Karbar Masu Neman Mafaka

    Jul 08, 2018 14:48

    Shugaba Isufu Mahamadu, na Jamhuriya Nijar, ya ce kasarsa zata ci gaba da kasancewa a matsayin kasa ta masu neman mafaka, musamman wadanda MDD, ke kwasowa daga makobciyar kasar Libiya.

  • Nijar : Shekara Guda Da Sace Mata Da Yara 39 Na Garin Ngalewa A Diffa

    Nijar : Shekara Guda Da Sace Mata Da Yara 39 Na Garin Ngalewa A Diffa

    Jul 03, 2018 05:39

    A Jamhuriya Nijar, an cika shekara guda cif, da sace matan nan da yara su 39 a garin Ngalewa dake jihar Diffa a gabashin kasar.

  • Boko Haram Ta Kashe Sojojin Nijar 10

    Boko Haram Ta Kashe Sojojin Nijar 10

    Jul 02, 2018 10:18

    Hukumomin tsaro a Jamhuriya Nijar sun sanar da mutuwar sojojin kasar 10 da kuma batar wasu 4, da kuma uku da suka raunana, bayan wani hari da aka kai masu a yankin Diffa a kusa da tafkin Chadi.

  • 'Yan Boko Haram Sun Kai Wa Sojojin Nijar Hari A Yankin Tafkin Chadi

    'Yan Boko Haram Sun Kai Wa Sojojin Nijar Hari A Yankin Tafkin Chadi

    Jul 01, 2018 17:11

    Majiyoyin tsaro a Nijar na cewa, wasu mayakan boko haram sun kai hari kan sansanonin soji a kewayen tafkin Chadi.

  • Zaman Lafiya A Kasashen Yankin Sahel Zai Rage Kwararan 'Yan Gudun Hijira Zuwa Turai

    Zaman Lafiya A Kasashen Yankin Sahel Zai Rage Kwararan 'Yan Gudun Hijira Zuwa Turai

    Jun 27, 2018 12:29

    Shugaban hukumar kolin kula da 'yan gudun hijira na Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Wanzar da zaman lafiya da sulhu musamman a kasashen yankin Sahel zai taimaka wajen ragen kwararar 'yan gudun hijira zuwa kasashen Yammacin Turai.

  • An Bukaci Tallafin Kudade Don Tabbatar Da Zaman Lafiya A Niger, Mali Da Libya

    An Bukaci Tallafin Kudade Don Tabbatar Da Zaman Lafiya A Niger, Mali Da Libya

    Jun 26, 2018 19:00

    Shugaban hukumar yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya ya bukaci tallafin kudade don ganin an dawo da zaman lafiya a kasashen Mali, Niger da kuma Libya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS