-
Shugaba Buhari Ya Bayyana Goyon Bayansa Kan Samar Da Kasar Palasdinu
Mar 01, 2016 08:31Shugaban tarayyar Nigeria Mohammadu Buhari ya bayyana cikekken goyon bayansa ga samar da kasashen Palasdinu
-
Gwamnatin Nigeria Ta Bukaci Saudia Ta Bada Rahoton Karshen Kan Faji'ar Mina
Feb 28, 2016 13:09Shugaba Muhammadu Buhari na Nigeria ya bukaci gwamnatin kasar saidia ta kammala magana dangane da mutuwar mahajjatan Nigeria 274 a Mina a lokacin Hajjin shekarar da ta gabata.
-
An Hallaka 'Yan Ta'addar Boko Haram Da Dama A Najeria
Feb 27, 2016 02:19Dakarun Tsaron Kasar Kamaru Sun Sanar Da Hallaka Mayakan Boko Haram Sama Da 90 A Najeriya
-
Najeriya : Bom Ya Kashe 'Yan Sanda Hudu A Yola
Feb 25, 2016 13:55Rahotanni daga Najeriya na cewa 'yan sanda hudu ne suka rasa rayukan su, sakamakon fashewar wani bom a hedkwatar 'yan sanda na birnin Yola dake arewa maso gabashin kasar.
-
An Hana Yan gudun Hijira Daga Nigeria Ficewa Daga Kasar Zuwa Libya
Feb 24, 2016 14:27Hukumar shige da fice a tarayyar Nigeria ta bayyana cewa ta gano wasu yan kasar
-
Nijeriya Da Kamaru Sun Jaddada Aniyarsu Ta Ci Gaba Da Fada Da Boko Haram
Feb 24, 2016 07:39Kasashen Nijeriya da Jamhuriyar Kamaru sun sake jaddada aniyarsu ta fadada fadar da suke yi da kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram har sai sun ga bayanta.
-
Najeriya: Yara 6,500 Ke Fama Da Tsananin Tamowa A Arewa Maso Gabas
Feb 23, 2016 05:06Sama da mutane 2,600,000 suka kauracewa gidajen su a arewa maso gabashin Najeriya saboda matsalar boko haram.
-
Najeriya : Kotu A Lagos Ta Kwace kaddarorin tsohon Jagoran 'Yan Tawayen Neja Delta
Feb 19, 2016 13:12Ana dai zargin Mr Government Ekepe-mupolo da laifuka da dama.
-
Gobara Ta Lalata Kimanin Shaguna 200 A Kasuwar Singa Ta Kano
Feb 18, 2016 13:38Rahotanni daga jihar Kano da ke arewacin Nijeriya sun bayyana cewar sama da shaguna 200 ne suka kone sakamakon wata gobara da ta tashi a yau Alhamis a kasuwar Singa da ke jihar.
-
Sama Da Mutane 300 Aka Ceto Daga Hanun Boko Haram
Feb 17, 2016 14:07Dakarun tsaron Najeria Sun Samu Nasarar Mutane 350 A Wani Sumame Da suka kaiwa mayakan kungiyar boko haram.