-
'Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe Mutane 6 A Kasar Kamaru
Feb 10, 2016 12:03Akalla mutane 6 sun rasa rayukansu yayin da wasu sama da 30 kuma suka sami raunuka sakamakon tagwayen hare haren kunar bakin wake da wasu 'yan ta'adda suka kai arewacin kasar Kamaru a yau Laraba.
-
Hukumar Yansandan Ciki Ta DSS A Nigeria Ta Kama Wani Dan Kungiyar ISIS A Kano
Feb 10, 2016 02:47Hukumar yansandan ciki na tarayyar Nigeria DSS a bayyana cewa ta kama wani dan kungiyar Daesh
-
Kungiyar Boko Haram Ta kai Hari A Wani Kauyen Borno
Feb 07, 2016 07:50Kimanin Mutane 4 ne suka rasu sanadiyar Harin Ta'addanci da Kungiyar Boko Haram ta kai kauyen Mairi dake jihar Borno na arewa masu gabashin Najeria
-
Mutane Dari Ne Aka Tabbatar Da Mutuwansu Saboda Kamuwa Da Zazzabin Lassa A Nigeria
Feb 06, 2016 13:06Majiyar ma'aikatar lafiya a tarayyar Nigeria ya ta bada rahoton cewa ya zuwa yanzu
-
Afirka : Taron Bunkasa Dimokradiyya
Feb 04, 2016 03:42Jama’a masu saurare Assalamu Alaikum barkanku da warhaka barkanmu kuma da sake saduwa da ku a cikin wannan shiri na Afirka a mako.
-
AU: Har Yanzu Ba'a Samu Kudaden Da Ake Bukata Na Fada Da Boko Haram Ba
Feb 04, 2016 02:20Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana cewar har ya zuwa yanzu dai ba a samu kudaden da ake bukata wajen fada da kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram da ta addabi kasashen yammacin Afirkaba.
-
Rundunar Hadin Guiwa Na Kasashen Yammacin Afrika Don Yakar Boko Haran Tana Fuskantar Karancin Kudade
Feb 03, 2016 06:35Karancin kudi ya hana rundunar yakar boko haram a kasashen Nigeria Niger Camaroo da Chadi
-
Lafiya : Zazzabin Lassa
Feb 02, 2016 13:23Hukumomin lafiya a Najeriya na ci gaba da fadakar da al'umma dangane da yadda zasu kare kan su daga kamuwa da zazzabin Lassa
-
Kokarin Najeria Na Daukan Bashi Domin Cike Gibin Kasafin Kudin Bana
Feb 02, 2016 13:04Gwamnatin Najeria Na Kokarin daukan Bashi A Bankunan Duniya Domin Cike gibin Kudun kasafin Bana.
-
Harin Kungiyar Boko Haram Ya Yi Sanadiyyar Kona Kananan Yara A Nigeriya
Feb 01, 2016 03:09Harin da mayakan kungiyar Boko Haram suka kaddamar kan kauyen Dalori da ke jihar Borno a shiyar arewa maso gabashin tarayyar Nigeriya a cikin dare ranar Asabar ya yi sanadiyyar kona kananan yara.