Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Prof. Osinbajo Zai Kasance Mataimakin Shugaban Buhari A Zaben Shekara Ta 2019

    Prof. Osinbajo Zai Kasance Mataimakin Shugaban Buhari A Zaben Shekara Ta 2019

    Aug 13, 2018 14:42

    Mukaddashin shugaban kasar Najeria farfesa Yemi Osingbaji zai ci gaba da kasancewa mataimakin shugaba Buhari a zaben shekara ta 2019

  • Babu Tattaunawa Tsakanin Iran Da Amurka A Taron Babban Zauren Majalisar Dinkin Duniya Na Wannan Shekara

    Babu Tattaunawa Tsakanin Iran Da Amurka A Taron Babban Zauren Majalisar Dinkin Duniya Na Wannan Shekara

    Aug 12, 2018 07:31

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Mohammad Jawad Zareef ya bayyana cewa babu wata tattaunawa da aka shirya tsakanin Iran da Amurka a taron babban zauren majalisar dinkin duniya na shekara shekara a birnin New York a cikin watan Satumba mai zuwa.

  • An Kashe Mutum Guda An Kuma Raunata Wakilan Jam'iyyu Biyu A Zaben Kogi

    An Kashe Mutum Guda An Kuma Raunata Wakilan Jam'iyyu Biyu A Zaben Kogi

    Aug 12, 2018 07:29

    Jami'an hukumar INEC tare da yan bautar kasa wato NYSC da suke gudanar da zabe a zaben cike gurbi a birnin Lokoja sun arce daga wurin zaben don gudan kada a cutar da su a lokacin yan dama suka kai hare kan mazabarsu.

  • Shugaban Jam'iyyar APC Na Kasa Ya Bukaci Saraki Ya Sauka Ko A Tube Shi

    Shugaban Jam'iyyar APC Na Kasa Ya Bukaci Saraki Ya Sauka Ko A Tube Shi

    Aug 11, 2018 02:11

    Shugaban jam'iyar APC mai mulki ta kasa Mr Adam Oshiomole ya bukaci shugaban majalisar dattawan kasar Bukola Saraki ya ajiye shugabancin majalisarsa da kansa ko kuma a tube shi.

  • Lawan Daura: Abinda Ya Sa Na Bada Umurnin A Yi Wa Majalisar Dokokin Kasar Kawanya

    Lawan Daura: Abinda Ya Sa Na Bada Umurnin A Yi Wa Majalisar Dokokin Kasar Kawanya

    Aug 11, 2018 02:10

    Tsohon shugaban hukumar yansandan ciki Lawal Daura ya tabbatar da cewa shi ne ya bada umurni ga jami'an tsaro da ke karkashinsa yiwa majalisar dokokin kasar kawanya a cikin makon da ya gabata.

  • 'Yan Boko Haram Sun Kashe Sojoji 15 A Najeriya

    'Yan Boko Haram Sun Kashe Sojoji 15 A Najeriya

    Aug 10, 2018 14:26

    A Wani Harin Ba Zata da mayakar boko haram suka kaiwa sojojin Najeriya a garin Damasak na jihar Borno, Akalla sojoji 15 da wani jami'in hukumar agaji ne suka rasa rayukansu

  • Mukaddashin Shugaban Kasa Najeriya Ya Tube Shugaban Hukumar DSS Lawan Daura

    Mukaddashin Shugaban Kasa Najeriya Ya Tube Shugaban Hukumar DSS Lawan Daura

    Aug 07, 2018 14:32

    Mukaddashin shugaban kasan Najeriya Yemi Osinbajo ya tube shugaban hukumar yansandan ciki ta DSS Lawal Daura daga mukaminsa

  • Sojojin Najeriya Sun Ce Sun Kashe Akalla Yan Bindiga 20 A Zamfara

    Sojojin Najeriya Sun Ce Sun Kashe Akalla Yan Bindiga 20 A Zamfara

    Aug 05, 2018 14:31

    Akalla yan bindiga 20 suka mutu a lokacinda sojojin Nigeriya suka kai wa yan bindiga sumame a wurare daban daban a jihar Zamfara na tarayyar Najeriya a jiya Asabar.

  • Mataimakin Gwamnan Jihar Kano A Tarayyar Najeriya Ya Ajiye Aikinsa

    Mataimakin Gwamnan Jihar Kano A Tarayyar Najeriya Ya Ajiye Aikinsa

    Aug 05, 2018 14:29

    Mataimakin gwamnan jihar Kano Alhaji Hafiz Abubakar ya ajiye aikinsa a jiya Asabar bayan da ya bayyana cewa ba zai iya ci gaba da aiki tare da gwamnatin da yake da sabanin ra'ayi kan yadda za'a tafiyar da ita ba.

  • Nigeriya: Ruwa Ya Ci Rayukan Mutane 21 A Jihar Sokoto

    Nigeriya: Ruwa Ya Ci Rayukan Mutane 21 A Jihar Sokoto

    Aug 03, 2018 02:15

    Kimanin mutane 21 ne suka rayukansu sanadiyar wani hadari da kwale-kwale ya yi a kogin Gandi na jihar Sokoto dake shiyar arewa maso gabashin Najeriya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS