-
Wata Kotun Abuja Ta Fitar Da Sammacin Kama Shugaban Hukumar Zabe
Aug 01, 2018 14:29Wata kotun tarayya a Abuja ta fidda sammashin kama shugaban hukumar zaben kasar a yau Laraba
-
Shugaban Buhari Zai Fara Hutu Na Kwanaki Goma A Birnin Londan A Ranar Jumma'a
Aug 01, 2018 14:29Majiyar fadar shugaban kasar Najeria ta bayyana cewa shugaban zai fara wani hutu na kwanaki goma daga ranar 3 ga watan Augusta da ta shiga yau.
-
Shugaban Majalisar Dattijan Najeriya Ya Bar Jam'iyyar APC
Aug 01, 2018 00:59Shugaban majalisar datijjan Najeriya, Bukola Saraki, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar APC mai mulki a kasar.
-
Najeriya : An Tsige Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kano
Jul 30, 2018 10:53A Najeriya 'yan majalisar dokokin jihar Kano da ke arewacin kasar, sun tsige shugaban majalisar, Alhaji Yusuf Abdullahi Ata daga mukaminsa na shugaban majalsiar jihar.
-
Najeriya : An Aike Da Sojojin 1,000 Da Jiragen Yaki A Zamfara
Jul 30, 2018 02:20Shugaba muhammadu Buhari a Najeriya ya bada umurnin aike da jami'an tsaro wadanda suka hada da sojoji yan sanda da kuma mayaka masu sa kai kimani dubu guda zuwa jihar zamfara don magance ayyukan yan bindiga masu kashe mutane a jihar.
-
Nigeria Da Niger Sun Kulla Yerjejeniyar Gina Matatar Katsina
Jul 25, 2018 01:54A jiya Talata ce gwamnatin tarayyar Nigeria da ta jumhuriyar Niger suka rattaba hannun kan yerjejeniyar gina matatar man fetur da bututun sinadarin hydrocarbon a Katsina.
-
Wani Dan Kunan Bakin Wake Ya Tarwatsa Kansa A Cikin Masallaci A Jihar Borno Da Ke Nigeriya
Jul 23, 2018 14:27Wani dan kunan bakin wake ya tarwatsa kansa a cikin Masallaci a lokacin sallar Asubahi a garin Konduga da ke jihar Borno a shiyar arewa maso gabashin tarayyar Nigeriya.
-
Atiku Abubakar Ya Bayyana Anniyarsa Ta Shiga Takarar Shugabancin Kasar Najeriya
Jul 22, 2018 01:50Tsohon mataimakin shugaban kasa a tarayyar Najeriya Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana anniyarsa ta shiga takarar shugaban kasa a zabe mai zuwa a karkashin tutar jam'iyyar PDP.
-
Majalisar Tattalin Arzikin Najeriya Ta Bukaci Rage Cinkoso A Gidajen Yari
Jul 20, 2018 02:08Majalisar tattalin arziki ta kasa (NEC) a tarayyar Najeriya ta bukaci gwamnonin kasar su dauki mataki kan fursinonin da aka yankewa hukuncin kisa a jihohinsu don sun zama barazana ga tsarin gidajen yari a kasar
-
A Najeriya An Kama 'Yan Boko Haram Fiye Da 20
Jul 19, 2018 07:52Majiyar 'yan sandan Najeriya ta sanar da kame mutane 22 'yan kungiyar Boko Haram wadanda suke shirya kai hare-haren kunar bakin wake.