Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Najeriya : Buhari Ke kan Gaba A Zaben Shugaban Kasa

    Najeriya : Buhari Ke kan Gaba A Zaben Shugaban Kasa

    Feb 26, 2019 06:07

    Sakamakon zaben da aka sanar a jiya Litinin yana nuni da cewa; Shugaba Buhari ya samu nasara a jahohin Osun, Kogi, Gombe, Eikiti, Nasarawa, Yobe, da Kwara. Shi kuwa dan takarar jam’iyyar PDP Alhaji Atuku Abubakar ya sami nasara ne a cikin babban birnin tarayyar kasar Abuja, sai jahohin Ebonyi, Ondo, Abia da Enugu.

  • Sakamakon Zabe A Tarayyar Najeriya Na Ci Gaba Da Fitowa

    Sakamakon Zabe A Tarayyar Najeriya Na Ci Gaba Da Fitowa

    Feb 25, 2019 05:38

    Sakamakon zaben shugaban kasa da majalisun dokokin tarayyar Najriya wanda aka gudanar a jiya Asabar suna ci gaba da fitowa.

  • Ana Ci Gaba Da Fitar Da Sakamakon Zabe A Najeriya

    Ana Ci Gaba Da Fitar Da Sakamakon Zabe A Najeriya

    Feb 24, 2019 09:27

    Rahotanni da suke fitowa daga Najeriya na nuni da cewa; An fara kidaya kuri’a a cibiyoyoyin zabe na sassa daban-daban na kasar.

  • An Fara Kidayar Kuri'u A Wasu Sassan Najeriya

    An Fara Kidayar Kuri'u A Wasu Sassan Najeriya

    Feb 23, 2019 18:19

    Rahotanni daga Najeriya, na cewa an fara kidayar kuri'un babban zaben kasar da aka kada kuri'arsa yau Asabar.

  • Ana Zaben shugaban Kasa A Tarayyar Najeriya

    Ana Zaben shugaban Kasa A Tarayyar Najeriya

    Feb 23, 2019 12:09

    A yau Asabar 23 ga watan Febreru da muke ciki ne ake gudanar da zaben shugaban kasa da yan majalisar dokoki na wakilai da dattawa.

  • Najeriya:An Hallaka 'Yan Bindiga 59 A Jihar Zamfara

    Najeriya:An Hallaka 'Yan Bindiga 59 A Jihar Zamfara

    Feb 21, 2019 18:17

    Rahotanni daga jihar Zamfara a Tarayyar Najeriya na cewa jami’an tsaron Civil Defence sun yi nasarar hallaka ‘yan bindaga 59 a wani gumurzu da suka yi yayin farmakin da ‘yan bindigar suka kai wani yanki na jihar.

  • Buhari: Najeriya Zata Goyi Bayan Rage Yawan Man Da OPEC Take Haka

    Buhari: Najeriya Zata Goyi Bayan Rage Yawan Man Da OPEC Take Haka

    Feb 21, 2019 06:46

    Shugaba Muhammadu Buhari na tarayyar Najeriya ya bayyana cewa gwamnatinsa zata goyi bayan duk wani shiri na kasashe masu arzikin man Fetur ta OPEC zata yi na rage yawan man da zata haka saboda kyautata farashinsa a kasuwannin duniya.

  • An Kashe Fararen Hula 14 A Najeriya

    An Kashe Fararen Hula 14 A Najeriya

    Feb 20, 2019 17:54

    Majiyar tsaro a Najeriya ta sanar da cewa; Kungiyar Boko Haram ce ta yi wa fararen hular kisan gilla a wani yanki da ke kusa da Maiduguri a jahar Borno

  • Kisan Kiyashin Kajuru: Al-Rufa'i Ya Ziyarci Yankin

    Kisan Kiyashin Kajuru: Al-Rufa'i Ya Ziyarci Yankin

    Feb 17, 2019 19:09

    Gwamnan Jihar Kaduna Ahmad Al-rufa'i ya ziyarci yankin da aka yi kisan kiyashi na karamar hukumar Kajuru na jihar Kaduna a jiya Asanbar inda ya ganewa idanunsa irin asarar da aka yi .

  • Najeriya : Boko Haram Ta Kashe Mutane 11 A Borno

    Najeriya : Boko Haram Ta Kashe Mutane 11 A Borno

    Feb 17, 2019 06:47

    Kamfanin dillancin labarun Sputnik na kasar Rasha ya ambato majiyar tsaro na cewa; 'Yan Kungiyar ta Boko Haram sun kai harin ne a wani masallaci a kusa da garin Maiduguri da ke Jahar Borno a jiya asabar

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS