-
Safarar Makamai Ya Kara Tsananta Rikici A Najeriya
Jun 10, 2018 02:27Karuwar cinikayar makamai na bayan fage ya kara tsanata gurbatar yanayin tsaro a Najeriya
-
Najeriya : 'Yan Bindiga Sun Sace Matafiya Sama Da 30 A Kaduna
Jun 09, 2018 10:47Rahotannin daga Najeriya, na cewa an kashe matafiya biyu, kana kuma an yi garkuwa da wasu sama da 30, a kan hanyar jihar Kaduna, dake yankin arewa maso yammacin kasar.
-
Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Ta Mayar Da Martani Ga Kalaman Obasanjo
Jun 09, 2018 06:12Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta mayar da martani ga ikirarin tsohon shugaban kasar Olusegun Obasanjo na cewa gwamnatin tana kokarin kitsa makarkashiyar kama shi, tana mai cewa mara gaskiya ne kawai zai ji tsoron shari'a.
-
Buhari: Nijeriya Za Ta Karfafa Alakar Tattalin Arziki Da Kasar Tanzaniya
Jun 08, 2018 04:55Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya bayyana cewar Nijeriya a shirye ta ke ta kara karfafa alakarta ta tattalin arziki da kasar Tanzaniya don amfanin dukkanin kasashe biyun.
-
Gwamnatin Tarayyar Najeriya Ta Bukaci A Aiwatar Da Dokokin Shige Da Fice Na Kungiyar ECOWAS Kamar Yadda Ya Dace
Jun 08, 2018 02:05Gwamnatin tarayyar Najeriya ta jaddada bukatar a aiwatar da dukkan dokokin shige da fice na kayaki da mutanen da kasashen kungiyar ECOWAS suka amince da su a kan iyakokin kasar.
-
Buhari Ya Sauya Ranar Dimokradiyya A Nijeriya Zuwa Ranar 12 Ga Watan Yuni
Jun 07, 2018 06:42Shugaban Muhamadu Buhari na Nijeriya ya sauya ranar dimokaradiyyar kasar daga 29 ga watan Mayu na kowace shekara zuwa ranar 12 ga watan Yuni don girmama zaben 12 ga watan Yunin shekarar 1993 da aka sanar da Cif Moshood Abiola a matsayin wanda ya lashe shi.
-
Najeriya : Yawan Masu Fama Da Cutar Kwalera Ya Haura Dubu
Jun 07, 2018 01:15Hukumomin kiwan lafiya a jihar Adamawa dake arewa maso gabashin Najeriya sun ce, adadin mutanen da cutar amai da gudawa ko kwalera ta kama a jihar, ya haura dubu guda.
-
Wasu Gungun 'Yan Majalisa Najeriya Sun Nisanta Kansu Daga Sharuddan Da Majalisu Suka Kafa Wa Buhari
Jun 06, 2018 05:56Wasu gungun 'yan majalisar dattawa da ta wakilan Nijeriya sun nesanta kansu daga sharuddan da a jiya majalisar ta kafa wa shugaban kasar Muhammadu Buhari ko kuma su dau mataki kansa, suna masu jaddada goyon bayansu ga shugaban.
-
Najeriya : Majalisun Dokoki Sun Gindaya Wa Gwamnatin Buhari Bukatu 12
Jun 05, 2018 13:14Majalisun dokokin tarayya Najeriya da suka hada da ta Dattawa da ta Wakilai, sun gindaya wa gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari, da jerin bukatu 12, ko kuma su dau mataki kan gwamnatin.
-
Sojojin Najeriya Sun Kwato Mutane 148 Daga Garkuwan Mayakan Boko Haram A Jihar Borno
Jun 05, 2018 07:24Kakakin sojojin Najeriya ya bayyana cewa sojojin kasar sun sami nasarar kwato mutane 148 daga garkuwan mayakan boko haram daga ciki har da mata 58 da kuma yara 75.