Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • An Kame Wasu Daga Cikin Fursunoni Sama da 200 Da Suka Gudu A Minna, Nijeriya

    An Kame Wasu Daga Cikin Fursunoni Sama da 200 Da Suka Gudu A Minna, Nijeriya

    Jun 04, 2018 13:52

    Ma'aikatar cikin gidan Nijeriya ta sanar da cewa jami'an tsaro sun sami nasarar sake kame wasu fursunoni 30 daga cikin fursunoni 219 da suka gudu daga wani gidan yari da ke garin Minna, na jihar Niger a Nijeriyan a daren jiya.

  • Dangote Ya Bawa Yansandan Najeriya Mutocin Sintiri 150

    Dangote Ya Bawa Yansandan Najeriya Mutocin Sintiri 150

    Jun 04, 2018 07:27

    Cibiyar Aliko Dangote Faudation mallakin hamshakin dan kasuwa a tarayyar Nigeria ya bada kyautan motocin sintiri 150 ga hukumar yansandan Najeriya.

  • Najeriya:'Yan Bindiga Sun Hallaka Mutum 13 A Jahar Benue.

    Najeriya:'Yan Bindiga Sun Hallaka Mutum 13 A Jahar Benue.

    Jun 04, 2018 01:58

    Hukumomin jahar Benue sun sanar da hallakar mutum 13 sanadiyar wasu tagwayen hare-hare da 'yan bindiga suka kai kauyukan dake cikin jahar

  • Najeriya : An Kashe Mayakan Boko Haram 10  A Borno

    Najeriya : An Kashe Mayakan Boko Haram 10 A Borno

    Jun 03, 2018 07:38

    Majiyan sojojin Nigeria a jihar Borno na tarayyar Najeriya ta bayyana cewa sojojin kasar sun kashe mayakan kungiyar boko haram 10 mahaya dawaki a wani fafatwa da su ka yi da su a garin Ngelkona na karamar hukumar Ngala a jiya Asabar.

  • Najeriya : An Sake Kashe Mutum 23 A Jahar Zamfara

    Najeriya : An Sake Kashe Mutum 23 A Jahar Zamfara

    Jun 02, 2018 13:53

    Wasu 'yan bindiga dake zarkin masu fashin shanu sun sake afkawa wani kauye a jihar Zamfara tare da kashe akalla mutum 23 a ranar juma'a.

  •  Za'a Shiga Wani Sabon Yajin Aiki A Wani Bangaren Na Ma'aikatar Kiwon Lafiya A Najeriya

    Za'a Shiga Wani Sabon Yajin Aiki A Wani Bangaren Na Ma'aikatar Kiwon Lafiya A Najeriya

    Jun 02, 2018 07:22

    Sa'o'i kadan bayan da kungiyar ma'aikatan asbitoci ta Join Health Sector Unions (JOHESU) tana ajiye yakin aikinta na kwanaki 44, kungiyar liticin dalibai ta "the nigerian association of resident Doctors (NARD) ta bada sanarwan cewa tana shirin shiga yajin aiki.

  • Rundunar Sojin Nijeriya Ta Yi Watsi Da Rahoton Amnesty Intl Kan Cin Zarafin Mata A Sansanonin 'Yan Gudun Hijira

    Rundunar Sojin Nijeriya Ta Yi Watsi Da Rahoton Amnesty Intl Kan Cin Zarafin Mata A Sansanonin 'Yan Gudun Hijira

    Jun 02, 2018 01:02

    Rundunar sojin Nijeriya ta mayar da martani ga rahoton kungiyar kare hakkokin bil'adama din nan ta kasa da kasa Amnesty International da ya zargin sojojin da yin fyade da sauran nau'oi na cin zarafin mata a sansanonin 'yan gudun hijira da ke jihar Borno.

  • Boko Haram Ta Kashe Sojojin Najeriya Biyar

    Boko Haram Ta Kashe Sojojin Najeriya Biyar

    Jun 01, 2018 09:31

    Rundinar sojin Najeriya ta sanar da mutuwar sojojinta biyar, a yayin da suka taka nakiya a jihar Borno dake arewa maso gabashin kasar.

  • Wata Kotu A Kaduna Ta Jefa Tsohon Gwamnan Jihar -Yero- Cikin Kurkuku

    Wata Kotu A Kaduna Ta Jefa Tsohon Gwamnan Jihar -Yero- Cikin Kurkuku

    Jun 01, 2018 07:16

    Wata kotun gwamnatin tarayyar a jihar Kaduna ta bada umurnin tsare tsohon gwamnan jihar Muktar Ramalan Yero a gidan yari kafin a kammala shirye shiryen bada belinsa.

  • Buhari Ya Sa Wa Dokar Bai Wa Matasa Damar Tsayawa Takara Hannu

    Buhari Ya Sa Wa Dokar Bai Wa Matasa Damar Tsayawa Takara Hannu

    May 31, 2018 11:29

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya sanya hannu kan sabuwar dokar nan ta bai wa matasan kasar damar tsayawa takara a zabubbukan da za a gudanar a kasar; lamarin da matasan kasar suka jima suna jira.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS