Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Sojojin Nigeria Sun Kama Wadanda Ake Zargi Da Shirya Kashe-Kashen Mutane A Jihar Taraba

    Sojojin Nigeria Sun Kama Wadanda Ake Zargi Da Shirya Kashe-Kashen Mutane A Jihar Taraba

    Apr 15, 2018 02:05

    Majiyar sojojin Nigeria ta bayyana cewa sojojin kasar sun kama mutane biyu wadanda suke tsammanin cewa sune suke shirya kashe-kashen da ke faruwa a jihar Taraba.

  • An Cika Shekaru Hudu Da Sake 'Yan Matan Chibok

    An Cika Shekaru Hudu Da Sake 'Yan Matan Chibok

    Apr 14, 2018 01:55

    Yau 14 ga watan Afrilu, aka cika shekaru hudu cif da sake 'yan matan makarantar sakandare na garin Chibok a arewa maso gabashin Najeriya.

  • Najeriya: An kashe Mutane 26 A Jahar Zamfara

    Najeriya: An kashe Mutane 26 A Jahar Zamfara

    Apr 13, 2018 14:43

    Kamfanin dillancin labarun faransa ya bayyana cewa a jiya alhamis da dare ne mahara suka kashe masu hakar zinariya 26 a wani kauye na Jahar Zamfara

  • UNICEF:'Yan Boko Haram Sun Sace Yara Sama Da 1000 A Najeriya

    UNICEF:'Yan Boko Haram Sun Sace Yara Sama Da 1000 A Najeriya

    Apr 13, 2018 06:49

    Asusun kula da yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF ya ce daga shekarar 2013 zuwa yanzu mayakan boko haram sun sace yara sama da dubu daya a arewa maso gabashin Najeriya.

  • MDD: Boko Haram Sun Sace Sama Da Kanana Yara 1000, Tun Daga 2013

    MDD: Boko Haram Sun Sace Sama Da Kanana Yara 1000, Tun Daga 2013

    Apr 13, 2018 01:21

    Hukumar Kula Da Kananan Yara Ta Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) ta sanar da cewa 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram sun sace sama da kananan yara 1000 a yankunan arewa maso gabashin Nijeriya tun daga shekara ta 2013.

  • Kashe-kashe A Najeriya Laifin Gaddafi Ne – Buhari

    Kashe-kashe A Najeriya Laifin Gaddafi Ne – Buhari

    Apr 12, 2018 09:33

    Shugaba Muhammadu Buhari, na Najeriya ya dora laifin kashe-kashen da ke faruwa a fadin kasar a kan tsohon shugaban Libiya, Mu’ammar Gaddafi.

  • Buhari Yayi Karin Bayani Kan Dalilan Tsayawarsa Takarar 2019

    Buhari Yayi Karin Bayani Kan Dalilan Tsayawarsa Takarar 2019

    Apr 11, 2018 13:02

    Shugaba Muhammadu Buhari yayi karin bayani dangane da dalilan sanar da tsayawarsa takarar shugabancin kasar a shekara ta 2019 bugu da kari kan batun rikicin makiyaya da manoma bugu da kari kan rikicin Boko Haram da 'yar makarantar Dapchi da 'yan Boko Haram din suke ci gaba da rike ta.

  • Sojojin Nigeriya Sun 'Yantar Da Mata Da Kananan Yara 149 Daga Hannun Kungiyar Boko Haram

    Sojojin Nigeriya Sun 'Yantar Da Mata Da Kananan Yara 149 Daga Hannun Kungiyar Boko Haram

    Apr 09, 2018 14:32

    Rundunar sojin Nigeriya ta sanar da kubutar da mata da kananan yara 149 daga hannun kungiyar Boko Haram a tungar 'yan ta'adda da ke dajin Sambisa.

  • Shugaba Buhari Zai Fara Ziyarar Aiki Ta Kwanaki A Birtaniyya

    Shugaba Buhari Zai Fara Ziyarar Aiki Ta Kwanaki A Birtaniyya

    Apr 09, 2018 06:37

    A wani lokaci a yau din nan Litinin ne shugaba Muhammadui Buhari na Nijeriya zai fara wata ziyarar aiki zuwa Birtaniya, don ganawa da jami'an kasar, shugabannin wasu kamfanonin mai bugu da kari kan halartar taron kasashen kungiyar renon Ingila ta Commonwealths.

  • Najeriya: Harkar Musulunci Na Ci Gaba Da Neman Ganin An Saki Sheikh Zakzaky

    Najeriya: Harkar Musulunci Na Ci Gaba Da Neman Ganin An Saki Sheikh Zakzaky

    Apr 09, 2018 04:47

    Sakataren Kungiyar dalibai da ke karkashin harkar musulunci (Academic Forum) ya nuna takaicinsa akan rashin sakin shekih Ibrahim Yakub al-Zakzaky duk da cewa yana da bukatuwa da magani

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS