Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Gargadin Ambaliyar Ruwa A Benin Da Nijeriya

    Gargadin Ambaliyar Ruwa A Benin Da Nijeriya

    Sep 10, 2017 06:23

    Hukumar raya kogin kwara ta ABN, ta yi gargadin yiyuwar samun mummunar ambaliyar ruwa a kasashen Najeriya da Benin kasashe biyu da tafkin ke ratsawa.

  • An Kama Wani Kwamandan ISIS A Birnin Kano

    An Kama Wani Kwamandan ISIS A Birnin Kano

    Sep 10, 2017 05:38

    Hukumar yansandan ciki ta Nigeria reshen Kano ta bada labarin cafke wani kwamandan kungiyar yan ta'adda ta ISIS a birnin Kano kafin sallar babba da ta gabata.

  • Harin Boko Haram Ya Hallaka Mutane 7 A Najeriya

    Harin Boko Haram Ya Hallaka Mutane 7 A Najeriya

    Sep 09, 2017 14:29

    Akalla mutane 7 suka rasa rayukansu sanadiyar wani harin ta'addanci da mayakan kungiyar boko haram suka kai wani sansanin 'yan gudun hijra a shiyar arewa maso gabashin Najeriya

  • Mutane 19 Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Rikicin Da Ya Barke A Jihar Filaton Nijeriya

    Mutane 19 Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Rikicin Da Ya Barke A Jihar Filaton Nijeriya

    Sep 09, 2017 01:14

    Rundunar 'yan sandan jihar Filato da ke yankin tsakiyar Nijeriya ta tabbatar da mutuwar mutane 19 da kuma raunata wasu guda 5 sakamakon hari da aka kai a kauyen Ancha dake karamar hukumar Bassa na jihar ta Filato.

  • Majalisar Koli Ta Musulman Nijeriya Ta Yi Allah Wadai Da Kisan Da Ake Wa Musulmin Myammar

    Majalisar Koli Ta Musulman Nijeriya Ta Yi Allah Wadai Da Kisan Da Ake Wa Musulmin Myammar

    Sep 09, 2017 01:11

    Majalisar Koli Ta Addinin Musulunci a Nijeriya (NSCIA) ta yi kakkausar suka da kuma Allah wadai da kisan kiyashin da ake yi wa musulmin kasar Myammar tana mai bayyana hakan a matsayin babban laifin yaki.

  • Yajin Aikin ASUU: Malaman Jami'an Sun Samu Fahintar Juna Da Gwamnatin Tarayyar Nigeria.

    Yajin Aikin ASUU: Malaman Jami'an Sun Samu Fahintar Juna Da Gwamnatin Tarayyar Nigeria.

    Sep 08, 2017 14:44

    Kungiyar Malaman Jami'a ASUU atakaice a tarayyar Nigeria ta ce zata tattauna kan shawarwarin da gwamnatin tarayyar ta basu don kawo karshen yajin aikin da suka shiga nan da mako guda.

  • Najeriya: Yaduwar Kwalara A Sansanin 'Yan Gudun Hijira

    Najeriya: Yaduwar Kwalara A Sansanin 'Yan Gudun Hijira

    Sep 07, 2017 13:34

    Majsalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa an sami bullar kwalara a cikin sansanin 'yan guudn hijirar da boko harama suka tarwatsa daga gidajensu, a Jahar Borno.

  • Nijar : Mahamadu Issufu Na Ziyara A Nijeriya

    Nijar : Mahamadu Issufu Na Ziyara A Nijeriya

    Sep 05, 2017 12:26

    Fadar shugaban kasa a Jamhuriya Nijar ta ce shugaban kasar Mahammadu Issufu, ya fara wata ziyarar aiki a makofciyar kasar Nijeriya.

  • Kungiyar Amnesty International: Kusan Mutane 400 Boko Haram Ta Kashe A Ckin Watanni  5

    Kungiyar Amnesty International: Kusan Mutane 400 Boko Haram Ta Kashe A Ckin Watanni 5

    Sep 05, 2017 04:51

    Rahoton kungiyar ta kare hakkin bil'adama ta kasa da kasa, Amnesty International ya ce hare-haren kungiyar 'Boko Haram sun kashe mutane kusan 400 a kasashen Najeriya da Kamaru.

  • Farashin Man Fetur Ya Dan Fadi A Gidajen Mai Da Dama A Tarayyar Nigeria

    Farashin Man Fetur Ya Dan Fadi A Gidajen Mai Da Dama A Tarayyar Nigeria

    Sep 04, 2017 14:42

    Kamfanin man fetur na kasa a Nigeria NNPC ya bada sanarwan cewa farashin man fetur ya dan fadi a cikin yan kwanakin da suka gabata daga N138 zuwa N133.28 a kan ko wace Lita a mafi yawan gidajen mai na kamfanin wadanda ake kira Mega Station

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS