-
Najeriya : An Sace Ma'aikatan Kamfanin NNPC 10
Jul 26, 2017 10:29Rahotanni daga Najeriya na cewa wasu mutane da ake zargi da cewa 'yan Boko haram ne sun sace wasu ma'aikatan kamfanin mai na kasar cewa da NNPC su guda goma a shiyyar arewa maso gabashin kasar.
-
Harin Bam Ya Hallaka Mutane Uku A Jihar Bornon Najeriya
Jul 26, 2017 01:57Kimanin mutane uku ne suka rasa rayukansu yayin da wasu 17 na daban suka jikkata, sanadiyar tashin Bam a arewacin Najeriya.
-
Shugaba Buhari Na Nigeria Ya Ce Komawarsa Gida Na Hannun Likitocinsa
Jul 25, 2017 11:30Shugaba Muhammadu Buhari na tarayyar Nigeria, wanda yaje jinya a kasar Britania ya bayyana cewa komawarsa gida na hannun likitocinsa, amma ya tabbatar da cewa yana samun sauki. Kuma zai dowa gida nan kusa ya koma bakin aiki.
-
Najeriya: Akalla Mutane 8 Ne Su ka Mutu A Harin Maiduguri
Jul 24, 2017 14:31Kamfanin dillancin labarun Associated Press ya ambato majiyar tsaron Najeriya na cewa harin da aka kai da bom a jiya a sansanin 'yan gudun hijira a Maiduguri ya ci rayukan mutane 8 da jikkata wasu 11
-
Fadar Shugaban Najeriya Ta Wallafa Hoton Buhari
Jul 24, 2017 01:11Fadar shugaban kasa a Najeriya, ta wallafa a shafinta na Twitter hoton shugaban kasar Muhammadu Buhari dake jinya a birnin Landan.
-
'Yan Sanda Sun Gano Wani Gida Na 'Yan Boko Haram A Kano
Jul 23, 2017 12:57Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta bayyana cewar jami'anta sun gano wani gida a jihar Kano da ake zaton na 'yan kungiyar Boko Haram biyo bayan wani samame da jami'an tsaron suka kai gida a daren jiya Asabar wayewar garin yau Lahadi.
-
Harin Dakarun Tsaron Najeriya A Wuraren 'Yan Ta'addar Boko Haram
Jul 22, 2017 14:50Dakarun Tsaron Najeriya Sun fadada kai hare-hare a wuraren mayakan kunigyar Boko haram dake arewa maso gabashin Najeriya.
-
Wata Kotu A Lagos Ta Bada Umurnin Kwace Wasu Gidaje Na Tsohuwar Ministan Man Kasar
Jul 19, 2017 14:53Wata babbar kotu a birnin Lagos na tarayyar Nigeria ta bada umurnin kwace wasu rukunin gidaje a birnin, wadanda ake tuhuma kan cewa mallakin tsohuwan ministan man fetur na kasar ne.
-
Wani Kwamandan Boko Haram Da Wasu 'Yan Kungiyar Uku Sun Mika Kansu Ga Sojojin Nijeriya
Jul 18, 2017 13:23Rundunar sojan Nijeriya ta bayyana cewar wani kwamandan kungiyar Boko Haram da wasu dakarun kungiyar su uku sun mika kansu ga rundunar sojin Nijeriya bayan da suka sanar da tubarsu daga ayyukan ta'addancin da suke aikatawa.
-
Najeriya : Malala Ta Gana Da 'Yan Matan Chibok
Jul 18, 2017 01:21Matashiyar nan ta kasar Pakistan kuma 'yar rajin kare hakkin ilimin mata, Malala Yousafzai data ziyarci Najeriya ta gana da 'yan matan Chibok da aka ceto daga hannun 'yan kungiyar Boko Haram.